VIDEO: Yadda Shugaban Kamfanin “Dan-kata Investment” Ya Rabawa Mutane Kusan 2,000 Kayan Abinci
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Daya daga cikin Yan kasuwa a Kano dake Arewacin Nigeria Alhaji Abubakar Sadiq Dan Gaske ya bukaci al’umma da su rika tallafawa mabukata da masu…
Ba Zan Yi Wa Sabon Gwamnan Kano Katsalandan Ba – Kwankwaso
Madugun Jam’iyar NNPP kuma Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya wuce a Najeriya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai yi wa gwamnan Kano mai…
Rasha ta Kama Dan Jaridar Amurka Bisa Zargin Leken Asiri
Hukumar tsaron cikin gidan ta kasa Rasha ta ce ta kama wani dan jarida Ba’Amurke da ke aiki da mujallar Wall Street Journal a Rasha kan zargin yi mata leken…
Raila Odinga Ya Jagoranci Zanga-zangar Adawa da Gwamnatin Kenya
Maduguna yan adawa a kasar Kenya Raila Odinga ya jagoranci gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnati a yankin Imara Daima a Nairobi babban birnin ƙasar. Ayarin motocin Odinga sun bi…
An rantsar da Hamza Yousaf Musulmi na farko da ya zama shugaban Scotland
An rantsar da Humza Yousaf a matsayin shugaban yankin Scotland a wani ƙwarya-ƙwaryar buki a birnin Edinburgh. Humza, ya zama musulmi na farko da ya riƙe muƙamin. Majalisar dokokin Scotland…
Zulum Zai Gina Kauyuka 3 Don Tsugunar da ‘Yan Gudun Hijira 20,000
Gwamnamn jihar Bornon Babagana Umara Zulum ya bayyana shirin sake gina wasu ƙauyuka uku domin sake tsugunar da ‘yan gudun hijirar da mayaƙan Boko Haram suka raba da muhallansu. Fiye…
Cin Zaben Abba Gida-gida Nasarar Mutanen Kano Ce — Dr. Shafi’u Kura
Sakataren jam’iyar NNPP na Karamar hukumar Ungogo ya taya zababban gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabiru Yusuf Murnar Lashe zaben yana mai bayyana sakamakon zaben a matsayin nasara ga al’ummar…
Tsarin e-Naira Zai Taimaka a Bunkasa Kasuwanci a Nigeria — Aminu Ado
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddda goyon bayansa bisa tsarin e-naira da babban bakin Nigeria CBN ya bujiro dashi zai taimaka wajen bunkasa harkokin Kasuwanci da…
Buhari Ya Kaddamar Da Aikin Hakar Man Fetir a Nassarawa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ƙammadar da aikin haƙar rijiyar man fetir a ƙaramar hukumar Obi a jihar Nasarawa da ke arewa ta tsakiyar Nigeria. Ƙaddamar da aikin tona rijiyar…
Yan Kasuwa a Ungogo Sun Ta Ya Abba K. Yusuf Murnar Lashe Zabe
Kungiyar Dattawan yan kasuwar Singa na unguwar zango a karamar hukumar Ungogo a nan jihar Kano ta nuna mutukar farin cikinta bisa nasarar da Dan takarar jam’iyar NNPP Abba kabir…