• Thu. Jul 16th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Siyasa

labaran-siyasa

  • Home
  • PDP Ta Tsayar Da Isa Ali Pantami Takarar Gwamna a Gombe

PDP Ta Tsayar Da Isa Ali Pantami Takarar Gwamna a Gombe

Tsohon Ministan Sadarwa na kasa Nigeria Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya samu tikin takarar gwamnan Gombe a jam’iyyar PDP bayan da ya koma cikin ‘jam’iyar. Pantami ya yi nasarar…

Alhassan Ado Ya Yi Kiran Hadin Kai a Doguwa/Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben APC Daga Sama Har Kasa

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya yi kira ga daukacin mambobin Jam’iyar APC a yankunan Doguwa da Tudun Wada da su hada kai tare…

Matsayar Abdulmumin Kofar Kan Fitar Da ‘Yan Takarar Majalisar Wakilan Kiru/Bebeji Da Kuma Turka-Turkar Siyasar Yankin 

1- Duk da yake dai Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji Abdulmumin Jibrin Kofa kwanannan zai bada cikakken bayani akan abin da ya faru, sannan kuma…

YANZU-YANZU: Kwankwaso Ya Shiga Jam’iyar NDC

Tsohon Gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya fice daga Jam’iyar ADC tare da shiga sabuwar Jam’iyar NDC. Akwai Karin bayani….

Bauchi 2027: Dalilin Zabar Ƙwarewa Da Cancanta 

Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki da aka saba gani a siyasar Najeriya ba—ko aƙalla ba…

Manoman Albasu Sun Yi Allah Wadai Da Wahala, Barazanar Shugaban K/H Kan Biyan Diyyar Gonakinsu, Sun Yi Kira Ga Gwamnatin Kano

Manoman Karamar Hukumar Albasu ta Jihar Kano sun gabatar da koke-kokensu kan zargin tsoratarwa da kuma kin biyan diyyar da aka dade baayi ba bayan gina hanyar da ta shafi…

Kwankwaso Da Magoya Bayansa Sun Koma Jam’iyar ADC

Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin…

DA DUMI-DUMI: Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Matemakin Gwamna

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Kwamared Aminu AbduSalam Gwarzo, ta hanyar aike masa da takarda wacce ta kunshi zarge-zargen da ake yi masa na…

Sanata Barau Da Hadin Kan APC a Kano — Abba Anwar

Ni a waje na tsarin dimukuradiyya ba wai kawai ya na nufin abinda ya shafi yawan lambobin mabiya ba kawai. Za a iya cewa shi tsari ne da kuma ya…

Kwankwaso Na Tattaunawa Da Jam’iyar ADC Kafin a Shirye-shiryen Zaben 2027

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma shugaban Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, yana duba yiwuwar shiga kawancen adawa kafin babban zaben 2027, in ji Arise News.…