Truth and Objectivity
Hukumar dakile Yaduwar Cututtuka ta Jihar Kano (KNCDC) ta gudanar da ayyukan tantance marasa lafiya, kula da lamurra, wayar da kan al’umma, da kuma tattara samfuran gwaje-gwaje a kauyen Gamji…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa wani Yaro Usaini Muhammad Tukur da Keken Hawa da kuma kayan makaranta a wani mataki na samar masa abin more…
Iyalan Mafarautan Kano da aka yiwa kisan gilla su 16 a Jihar Edo, sun bukaci gwamnatin Jihar Kano da takwararta ta Jihar Edo da su tabbatar da an yiwa ‘yan…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Shugaban Hukumar Zakka da Hubsi ta Jihar Kano Sheikh Barista Habibu Muhammad Dan-almajir Fagge ya taya gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf murna cika…
FASSARA: NASIRU MOHAMMED WAZIRI, KANO nasirumuhammedwaziri@gmail.com A jajiberin rahoton da ke nuna yiwuwar harin sojin Amurka a kan Nijeriya a ranar Kirsimeti, ‘yan Nijeriya sun wayi gari da wani lamari…
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma shugaban Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, yana duba yiwuwar shiga kawancen adawa kafin babban zaben 2027, in ji Arise News.…
Kafatanin Al’ummar Unguwar Sabuwar Gandu dake jihar Kano da makotansu sun yi fitar dango zuwa wajen walimar taya ɗan su, na Allah mutumin Allah, gwarzo abin koyi Alh Muktar Aliyu…
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta Karbi Korafe-Korafe da adadinsu ya kai guda 12,446 tare da yin Sulhu a Korafe-Korafe 1,908 a shalkwatar hukumar da kuma Ofisoshinta na kananan hukumomin…
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta umarci Bankin UBA “United Bank of Africa” da ya rike kudin Jihar Kano da ake zargin “DG Protocol” na gwamnan Kano wato…
A kalla mutane 11 ne suka rasu yayin da wasu 9 suka samu raunuka daban-daban sakamakon Hatsarin Mota a Kauyen Beguwa kan titin Sankara cikin karamar hukumar Ringim a Jihar…