• Wed. Feb 4th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

KNCDC Ta Gudanar da Bincike, Wayar da Kan Jama’a Bisa Barkewar Wata Cuta a Kano.

Hukumar dakile Yaduwar Cututtuka ta Jihar Kano (KNCDC) ta gudanar da ayyukan tantance marasa lafiya, kula da lamurra, wayar da kan al’umma, da kuma tattara samfuran gwaje-gwaje a kauyen Gamji…

Kungiyar CSADI ta Tallafawa Masu Bukata Ta Musamman Da Keken Hawa, Kayan Makaranta

Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa wani Yaro Usaini Muhammad Tukur da Keken Hawa da kuma kayan makaranta a wani mataki na samar masa abin more…

Ana Shirin Zanga-zangar Neman Hakkin Iyalan Mafarautan Kano Da Aka Yiwa Kisan Gilla A Edo

Iyalan Mafarautan Kano da aka yiwa kisan gilla su 16 a Jihar Edo, sun bukaci gwamnatin Jihar Kano da takwararta ta Jihar Edo da su tabbatar da an yiwa ‘yan…

Shugaban Zakka Da Hubusi Ya Taya Gwamnan Kano Murnar Cika Shekaru 63 Da Haihuwa

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Shugaban Hukumar Zakka da Hubsi ta Jihar Kano Sheikh Barista Habibu Muhammad Dan-almajir Fagge ya taya gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf murna cika…

Yarjejeniyar Tinubu Da Isra’ila Cin Amana Ce Ga Tsayayyar Manufar Nigeria Ta Yaki Da Zalunci Da Ta’addanci  Da Danniya

FASSARA: NASIRU MOHAMMED WAZIRI, KANO nasirumuhammedwaziri@gmail.com A jajiberin rahoton da ke nuna yiwuwar harin sojin Amurka a kan Nijeriya a ranar Kirsimeti, ‘yan Nijeriya sun wayi gari da wani lamari…

Kwankwaso Na Tattaunawa Da Jam’iyar ADC Kafin a Shirye-shiryen Zaben 2027

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma shugaban Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, yana duba yiwuwar shiga kawancen adawa kafin babban zaben 2027, in ji Arise News.…

Yadda Al’ummar Sabuwar Gandu Suka yi Dafifin Walimar Kammala Aiki Da Muktar Aliyu Custom Yayi

Kafatanin Al’ummar Unguwar Sabuwar Gandu dake jihar Kano da makotansu sun yi fitar dango zuwa wajen walimar taya ɗan su, na Allah mutumin Allah, gwarzo abin koyi Alh Muktar Aliyu…

2025: Hisbah Ta Karbi Korafi 12,446, Ta Yi Sulhu 1,908, Ta Karbo Hakkin Mutane Sama Da Miliyan 145 a Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta Karbi Korafe-Korafe da adadinsu ya kai guda 12,446 tare da yin Sulhu a Korafe-Korafe 1,908 a shalkwatar hukumar da kuma Ofisoshinta na kananan hukumomin…

Kotu Ta Umarci Bankin UBA Ya Kwace Kudin Kano Da Ake Zargin An Karkatar Da Su

Babbar Kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta umarci Bankin UBA “United Bank of Africa” da ya rike kudin Jihar Kano da ake zargin “DG Protocol” na gwamnan Kano wato…

DA DUMI-DUMI: Mutane 11 Sun Rasu, 9 Sun Jikkata Sakamakon Hatsarin Mota a Jigawa

A kalla mutane 11 ne suka rasu yayin da wasu 9 suka samu raunuka daban-daban sakamakon Hatsarin Mota a Kauyen Beguwa kan titin Sankara cikin karamar hukumar Ringim a Jihar…