Truth and Objectivity
Tsohon Ministan Sadarwa na kasa Nigeria Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya samu tikin takarar gwamnan Gombe a jam’iyyar PDP bayan da ya koma cikin ‘jam’iyar. Pantami ya yi nasarar…
Ana Zargin wani Malamin Islamiyya mai suna “Uncle Kamal” a makarantar Islamiyya dake Inusawa a yankin karamar Hukumar Ungogo dake Jihar Kano da yiwa ‘yan Mata su Hudu (4) ‘Yan…
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya yi kira ga daukacin mambobin Jam’iyar APC a yankunan Doguwa da Tudun Wada da su hada kai tare…
1- Duk da yake dai Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji Abdulmumin Jibrin Kofa kwanannan zai bada cikakken bayani akan abin da ya faru, sannan kuma…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Tsofaffun Leburorin hamshakin dan kasuwa kuma masananin Al’qur’ani Marigayi Sheik Isiyaka Rabi’u dake zaune a birnin Fatakol na Jihar Rivers sun roki Iyalan Marigayin da…
Tsohon Gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya fice daga Jam’iyar ADC tare da shiga sabuwar Jam’iyar NDC. Akwai Karin bayani….
Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki da aka saba gani a siyasar Najeriya ba—ko aƙalla ba…
Manoman Karamar Hukumar Albasu ta Jihar Kano sun gabatar da koke-kokensu kan zargin tsoratarwa da kuma kin biyan diyyar da aka dade baayi ba bayan gina hanyar da ta shafi…
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin…
Al’ummar garuruwa kusan 20 a karamar hukumar Dawakin kudu a Jihar Kano sunyi Zanga-zanga gami da yin Allah-wadai da yadda wani kamfanin hakar dutse ke yin amfani da nakiya mai…