Truth and Objectivity
Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki da aka saba gani a siyasar Najeriya ba—ko aƙalla ba…
Manoman Karamar Hukumar Albasu ta Jihar Kano sun gabatar da koke-kokensu kan zargin tsoratarwa da kuma kin biyan diyyar da aka dade baayi ba bayan gina hanyar da ta shafi…
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin…
Al’ummar garuruwa kusan 20 a karamar hukumar Dawakin kudu a Jihar Kano sunyi Zanga-zanga gami da yin Allah-wadai da yadda wani kamfanin hakar dutse ke yin amfani da nakiya mai…
Kasar jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce zata bawa kowanne jirgin kowacce kasa a duniya damar wucewa ta mashigar ruwan “Hormuz” matukar kasar ta Kori Jakadan kasashen Amurka da Isra’ila…
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Kwamared Aminu AbduSalam Gwarzo, ta hanyar aike masa da takarda wacce ta kunshi zarge-zargen da ake yi masa na…
Hare-haren kasashen Amurka da Isra’ila ya yi sanadin mutuwar tsohon shugaban kasar Iran Mahmoud Ahmadinejad. Majiyoyi da kafofin yada labaran Iran sun tabbatar da mutuwar Ahmadinejad da sauran wasu masu…
Ana zargin cewa Harin da Kasashen Amurka da Isra’ila suka kai ya yi sanadin Mutuwar jagoran Addinin kasar Iran Ayatollah Ali Khamenei. Khamenei dai shine babban kwamandan Askarawan dukkan rudunonin…
Ni a waje na tsarin dimukuradiyya ba wai kawai ya na nufin abinda ya shafi yawan lambobin mabiya ba kawai. Za a iya cewa shi tsari ne da kuma ya…
Gwamnatin Jihar Kano Da Jami’in ta Auwal Sani Rogo (SSR) din Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Sun Baiwa kungiyar ‘yan jaridu Masu Aiki a Intanet (KOMC) Hakuri Kan Cin…