Ana Zargin Malamin Isilamiyya Ya Yiwa Yara Mata Su 4 ‘Yan Gida Daya Fyade a Kano
Ana Zargin wani Malamin Islamiyya mai suna “Uncle Kamal” a makarantar Islamiyya dake Inusawa a yankin karamar Hukumar Ungogo dake Jihar Kano da yiwa ‘yan Mata su Hudu (4) ‘Yan…
Alhassan Ado Ya Yi Kiran Hadin Kai a Doguwa/Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben APC Daga Sama Har Kasa
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya yi kira ga daukacin mambobin Jam’iyar APC a yankunan Doguwa da Tudun Wada da su hada kai tare…
Matsayar Abdulmumin Kofar Kan Fitar Da ‘Yan Takarar Majalisar Wakilan Kiru/Bebeji Da Kuma Turka-Turkar Siyasar Yankin
1- Duk da yake dai Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji Abdulmumin Jibrin Kofa kwanannan zai bada cikakken bayani akan abin da ya faru, sannan kuma…
Tsofaffun Leburorin Isiyaka Rabi’u a Rivers Sun Nemi Tallafin Iyalan Marigayin Da Gwamnatin Kano
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Tsofaffun Leburorin hamshakin dan kasuwa kuma masananin Al’qur’ani Marigayi Sheik Isiyaka Rabi’u dake zaune a birnin Fatakol na Jihar Rivers sun roki Iyalan Marigayin da…
YANZU-YANZU: Kwankwaso Ya Shiga Jam’iyar NDC
Tsohon Gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya fice daga Jam’iyar ADC tare da shiga sabuwar Jam’iyar NDC. Akwai Karin bayani….
Bauchi 2027: Dalilin Zabar Ƙwarewa Da Cancanta
Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki da aka saba gani a siyasar Najeriya ba—ko aƙalla ba…
Manoman Albasu Sun Yi Allah Wadai Da Wahala, Barazanar Shugaban K/H Kan Biyan Diyyar Gonakinsu, Sun Yi Kira Ga Gwamnatin Kano
Manoman Karamar Hukumar Albasu ta Jihar Kano sun gabatar da koke-kokensu kan zargin tsoratarwa da kuma kin biyan diyyar da aka dade baayi ba bayan gina hanyar da ta shafi…
Kwankwaso Da Magoya Bayansa Sun Koma Jam’iyar ADC
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin…
Kano: Mutanen Sunyi Zanga-zanga, Barazanar Daukar Mataki Saboda Rusa Musu Gidaje Da Nakiyar Wani Kamfani Ke Yi
Al’ummar garuruwa kusan 20 a karamar hukumar Dawakin kudu a Jihar Kano sunyi Zanga-zanga gami da yin Allah-wadai da yadda wani kamfanin hakar dutse ke yin amfani da nakiya mai…
Duk Kasar Da Ta Kori Jakadan Amurka da Isra’ila, Jirginta Zai Wuce Ta Hormuz Lafiya — Iran
Kasar jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce zata bawa kowanne jirgin kowacce kasa a duniya damar wucewa ta mashigar ruwan “Hormuz” matukar kasar ta Kori Jakadan kasashen Amurka da Isra’ila…