• Tue. Aug 11th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Sani Magaji Garko

  • Home
  • Auren Zawarawa Da Gwamnatin Kano Ta Yi Haramun Ne — Sheik Hadi MaiHula

Auren Zawarawa Da Gwamnatin Kano Ta Yi Haramun Ne — Sheik Hadi MaiHula

Daya daga cikin fitattun Malaman Addinin Musulunci a nan Kano Sheik Alaramma Hadi Inuwa Maihula Sanka ya ce Auren zawarawa da gwamnatin Jihar Kano ta yi Haramun ne domin Allah…

Shugaban K/H Kabo Ya Sauke Sakataren Mulki, Kansiloli 4 Saboda Tallata Tinubu

Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a…

Gwamnatin Kano Ta Rusa Dogon Bene A Nassarawa GRA

Gwamnatin Jihar Kano ta rushe wani dogon gini da ake ginawa a Unguwar Nassarawa GRA cikin kwaryar birnin Kano sakamakon saɓawa dokokin tsare-tsaren gine-gine da kin bin umarni. Ma’aikatar Kasa…

“Burinmu Shine Gina Kano Mai Tsari, Tsaro, Tsafta, Aminci Da Cigaban Al’ummar  Ta” — Kwamishinan Kasa

Gwamnatin Jihar Kano ta ce burinta shine gina Al’umma mai cike da tsaro da tsari da tsafta da Aminci da kuma bunkasa tattalin arzikin mazauna ciki da wajen Jihar baki…

Har Yanzu Sana’ar Tura Fina-Finai “Downloading” Halattacciya ce — Abba El-Mustapha

Abba El-Mustapha, shugaban hukumar tace Fina-finai da Ɗab’i ta Jihar Kano ya ce hukumar ba ta soke ko haramta sana’ar downloading a faɗin jiha ba, saboda haka har yanzu Sana’ar…

Hisbah Ta Haramta Sana’ar Tura Fina-Finai Ta “Downloading”

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da haramta sana’ar tura fina-finai ta wayar salula, wato “Downloading”, a dukkan ƙananan hukumomin jihar 44. Mujahid Aminundeen, Mukaddashin babban Kwamandan hukumar ne…

Rundunar Sojin Nigeria Ta Ceto Dalibai Da Malamai 10 Da Aka Sace a Borno

Rundunar sojin Nigeria kankashin sashen “Operation Hadin Kai” sun ceto ɗalibai da malamai 10 da ƴan ƙungiyar ISWAP suka sace a wani hari da suka kai yankin Lassa da ke…

Gwamnatin Kano Ta Bude Karbar Korafe-korafe Kan Aiyukan Hukumar KNUPDA

Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci al’umma da masu ruwa da tsaki da su Kai Korafe-korafen da suke da shi ko shawarwari game da Aiyukan Hukumar tsarawa da raya Birane ta…

Sojojin Nigeria Sun Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar 

Dakarun Sojojin Nageria sun yi nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar mai ritaya daga hannun masu garkuwa da mutane yayin wani samame da suka kai kan maboyar masu aikata…

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamnan Kano Da Grandi Khadi Akan Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu Ya mai girma gwamna Kano mai adalci Alh Abba Kabir Yusuf da shugaban alkalan kotunan shari’ar Musulunci ta jihar Kano Dr Tijjani Yusuf Yakasai ina muku…