Ana Zargin Malamin Isilamiyya Ya Yiwa Yara Mata Su 4 ‘Yan Gida Daya Fyade a Kano
Ana Zargin wani Malamin Islamiyya mai suna “Uncle Kamal” a makarantar Islamiyya dake Inusawa a yankin karamar Hukumar Ungogo dake Jihar Kano da yiwa ‘yan Mata su Hudu (4) ‘Yan…
Tsofaffun Leburorin Isiyaka Rabi’u a Rivers Sun Nemi Tallafin Iyalan Marigayin Da Gwamnatin Kano
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Tsofaffun Leburorin hamshakin dan kasuwa kuma masananin Al’qur’ani Marigayi Sheik Isiyaka Rabi’u dake zaune a birnin Fatakol na Jihar Rivers sun roki Iyalan Marigayin da…
Kano: Mutanen Sunyi Zanga-zanga, Barazanar Daukar Mataki Saboda Rusa Musu Gidaje Da Nakiyar Wani Kamfani Ke Yi
Al’ummar garuruwa kusan 20 a karamar hukumar Dawakin kudu a Jihar Kano sunyi Zanga-zanga gami da yin Allah-wadai da yadda wani kamfanin hakar dutse ke yin amfani da nakiya mai…
Gwamnatin Kano, SSR Auwalu Rogo Sun Nemi Afuwar Dan Jarida Abdulbaki Sharifai
Gwamnatin Jihar Kano Da Jami’in ta Auwal Sani Rogo (SSR) din Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Sun Baiwa kungiyar ‘yan jaridu Masu Aiki a Intanet (KOMC) Hakuri Kan Cin…
Sarkin Musulmi Ya Sanar Da Ganin Watan Ramadan a Nigeriya
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, ta umarci Musulmi a fadin ƙasar nan su fara azumin Watan Ramadan a ranar Laraba 18 ga watan Fabrairun 2026. Cikin wata sanarwa da…
El-Rufai Zai Amsa Gayyatar EFCC Ranar Litinin
Bayan yunkurin kama shi banyi Nasara ba, tsohon jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai zai bayyana a gaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa EFCC a ranar Litinin. Lauyan El-Rufai…
KNCDC Ta Gudanar da Bincike, Wayar da Kan Jama’a Bisa Barkewar Wata Cuta a Kano.
Hukumar dakile Yaduwar Cututtuka ta Jihar Kano (KNCDC) ta gudanar da ayyukan tantance marasa lafiya, kula da lamurra, wayar da kan al’umma, da kuma tattara samfuran gwaje-gwaje a kauyen Gamji…
Kungiyar CSADI ta Tallafawa Masu Bukata Ta Musamman Da Keken Hawa, Kayan Makaranta
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa wani Yaro Usaini Muhammad Tukur da Keken Hawa da kuma kayan makaranta a wani mataki na samar masa abin more…
Ana Shirin Zanga-zangar Neman Hakkin Iyalan Mafarautan Kano Da Aka Yiwa Kisan Gilla A Edo
Iyalan Mafarautan Kano da aka yiwa kisan gilla su 16 a Jihar Edo, sun bukaci gwamnatin Jihar Kano da takwararta ta Jihar Edo da su tabbatar da an yiwa ‘yan…
Shugaban Zakka Da Hubusi Ya Taya Gwamnan Kano Murnar Cika Shekaru 63 Da Haihuwa
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Shugaban Hukumar Zakka da Hubsi ta Jihar Kano Sheikh Barista Habibu Muhammad Dan-almajir Fagge ya taya gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf murna cika…