• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Magoya Bayan APC Suka Gudanar da Zanga-zangar Kin Amincewa da Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

ByGlobal Tracker

Mar 22, 2023

Daruruwan magoya bayan jam’iyyar APC ne suka gudanar da zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ke a jihar Kano.

Masu zanga-zangar na bukatar INEC ta bayyana zaben a matsayin wanda bai kammala ba.

INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar adawa ta NNPP a matsayin wanda ya yi nasara a zaÉ“en.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *