• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: March 2023

  • Home
  • Tsaftar Muhalli: Kotun Tafi Da Gidan Ka Ta Ci Tarar Mutane 34

Tsaftar Muhalli: Kotun Tafi Da Gidan Ka Ta Ci Tarar Mutane 34

Kotun tafi da gidan ka ta kwamitin Koli na tsaftar Muhalli na Jihar Kano ta Kama mutane 34 da lefin karya dokar tsaftar Muhalli da ake gudanarwa a duk asabar…

An Ga Watan Azumi a Nigeria — Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya. A jawabin da ya yi na sanarwar…

Yan Sanda a Amurka Na Shirin Kama Donald Trump

Jami’an tsaron kasar Amurka na ci gaba da zama cikin shirin ko-ta-kwana a birnin New York, yayin da a gefe guda magoya bayan tsohon shugaban kasar ta Amurka Donald Trump…

LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Magoya Bayan APC Suka Gudanar da Zanga-zangar Kin Amincewa da Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

Daruruwan magoya bayan jam’iyyar APC ne suka gudanar da zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ke a jihar Kano. Masu zanga-zangar na bukatar…

Zaben Gwamna a Nigeria: Jihohin Da APC, PDP, NNPP Suka Yi Nasara

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar cinye kujerun gwamna guda goma sha biyar (15) a sakamakon da aka bayyana kawo yanzu a zaɓen ranar Asabar 18 ga…

Jigo a NNPP Sagir Koki, Ya Taya Abba Gida-gida Murnar Lashe Zabe

Sabon wakilin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye a majalisar wakilai ta kasa kuma Jigo a Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano (Hon.) injiniya Sagir Ibrahim koki ya aike da sakon…

INEC Ta Bayyana Zaben Adamawa a Matsayin Wanda Bai Kammala Ba

Babban jami’in tattarawa da sanar da sakamakon zabe a jihar Adamawa ya bayyana zaben gwamna na jihar da aka yi ranar Asabar a matsayin wanda bai kammala ba. Jami’in ya…

YANZU-YANZU: Zulum Ya Samu Nasarar Komawa Wa’adi na Biyu

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sake samun nasarar komawa wa’adi na biyu na mulkin jihar, bayan nasarar da ya samu a zaɓen gwamna da aka gudanar a…

Rundunar ‘Yan Sanda ta kama Isiyaku Danja Bisa Zargin Kona Ofishin INEC

DAGA: NAZIFI BALA DUKAWA, KANO Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke mutane 161 dauke da makamai, wadanda ake zargi da yunkurin kawo hautsini a lokutan da ake…

APC Na Dab Da Lashe Zaben Gwamna a Jigawa

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta karbi sakamakon zaɓen gwamna daga ƙananan hukumomin 20 cikin 27 na jihar Jigawa. Sakamakon da hukumar ta karɓa kawo yanzu ya…