Murtala Kadage na NNPP Ya Lashe Zaben Dan Majalisar Jiha na Garko
Murtala Muhammad Kadage, Dan takarar majalisar jiha na jam’iyar NNPP ya lashe zaben Dan Majalisar dokokin jihar Kano Mai wakiltar Karamar hukumar Garko dake Kano, Nigeria. Babban Baturen zaben yankin…
Jam’iyyar NNPP ta Lashe kujerar Majalisar Jiha ta Karamar Hukumar Rano
Jam’iyyar NNPP ce ta lashe kujerar Majalisar dokokin jihar Kano ta karamar hukumar Rano Kuma ta samu Rinjaye a Sakamakon Zaben Gwamna da akai jiya Asabar. Jami’in tattara Sakamakon da…
Ku Guji Ta da Hargitsin Siyasa, Mai Unguwar Tukuntawa Ga Al’ummar Kano.
DAGA: ABDULMAJID HABIB ISA TUKUNTAWA, KANO Tashin hankali baya haifar da da mai ido, sai kawo koma baya ga al’umma da sanadiyar rasa rayukan al’umma wanda hakan bai da ce…
Kamfanonin Aikin Hajji, Umara Na Fuskantar Karancin Kudi — Faisal Sani
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugaban kamfanin alkorash travel Agency ya koka dangane da yadda masu sana’ar hada hadar fitar da miniyyata aikin hajji da umara suke fuskatar kalubale saboda…
Ana Shirin Binne Dan Wasan Ghana Chiristian Atsu
Ɗaruruwan mutane, ciki har da shugaban ƙasar Ghana Nana Akufo Ado suka yi bankwana da gawar Christian Atsu, wanda ya mutu a girgizar ƙasa da ta afku a Turkiyya a…
Infantino Ya Sake Lashe Zaben Shugabancin FIFA
A Alhamis din nan ne aka sake zaben Gianni Infantino a matsayin shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya FIFA, inda zai ci gaba da jagorantar ta har nan da shekarar…
RAHOTO: IPOB ce ta 10 a Jerin Ƙungiyoyin Ta’addanci a Duniya
Haramtacciyar ƙungiyar dake rajin kafa kasar Biafra, (IPOB) da ke kudancin Najeriya ta zama ta goma a cikin ƙungiyoyin da suka fi aikata ta’addanci a duniya a shekarar 2022. Wata…
LABARI CIKIN HOTUNA: Gobara Ta Cinye Babban Asibiti a Bebeji
Wata gobara da har yanzu ake cigaba da binciken asalin tashin ta, ta yi sanadiyar konewar dukkan babban Asibitin garin Tiga (Tiga General Hospital) da ke Karamar hukumar Bebeji ta…
Jam’iyar NNPP Kawai Na Ce a Zaba — Kawu Sumaila
Zababben sanatan Kano ta Kudu, Honarabil Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya bayyana cewar ba gaskiya ba ne jita-jitar da ke yawo cewar yana marawa wata jam’iyya baya a zaben gwamna…
Juventus ta Dakatar da Pogba Saboda Rashin Da’a
Kungiyar kwallon kafata ta Juventus ta yi wasa ba tare da dan wasan tsakiyarta Paul Pogba ba, a nasarar da ta samu a kan Freighburg a zagayen kungiyoyi 16 na…