• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: September 2024

  • Home
  • Dole Kowacce Ma’aikata Ta Tabbatar Da Tsaftar Bandakunan Ta — Gwamnatin Kano

Dole Kowacce Ma’aikata Ta Tabbatar Da Tsaftar Bandakunan Ta — Gwamnatin Kano

Gwamnatin jihar Kano ta ce dole ne kowacce ma’aikata ko hukuma ta tabbatar da tsaftar muhallin ta musamman bandakuna domin Inganta lafiyar alumma. Kwamishinan Muhalli na jihar Kano Alhaji Nasiru…

PRP Ta Fara Rejistar Sabbi Da Sabunta Katin Zama Dan Jam’iya a Kano

Jam’iyar PRP ta ce ta fara aikin Sabunta rejista da kuma yin sabbi ‘yan Jam’iyar a ranar Talata 17 ga Satumbar 2024. Sakataren Jam’iyar Alhaji Musa Maigari ne ya bayyana…

Mutane Sama Da 340 Sun Kamu Da Cutar Kwalara a Sudan

Adadin wadanda suka mutu sakamakon barkewar cutar amai da gudawa a Sudan ya kai 348 a cewar ma’aikatar lafiyar kasar. Barkewar cutar ta shafi jihohi tara, inda sama da mutane…

Kano: Hanyarmu Ta Zama Barazana Ga Rayuwarmu — Al’ummar Dan-dishe

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Al’ummar unguwar Dan-dishe dake yankin Karamar hukumar Ungogo sun roki gwamnatin jihar Kano ta kawo musu dauki Sakamakon barazana da hanyar yankin ta…