• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: October 2024

  • Home
  • Za Mu Yi Aiki Tukuru Don Cigaban Al’ummar Dawakin Kudu, Kwankwasiyya — Kabiru Jagora

Za Mu Yi Aiki Tukuru Don Cigaban Al’ummar Dawakin Kudu, Kwankwasiyya — Kabiru Jagora

Sabon Kansila Mai Gafaka na karamar hukumar Dawakin Kudu wato “Supervisory Councilor” Alhaji Kabiru Jagora ya sha alwashin yin aiki tukuru don cigaban karamar hukumar Dawakin Kudu da al’ummar ta…

Gwamnatin Kano ta Amince Da Biyan N71,000 Mafi Karancin Albashi

Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma’aikatanta. Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana…

Ban ji Dadin Rashin Wutar Lantarki a Arewacin Nigeriya Ba — Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana rashin jin daɗinsa kan rashin wutar lantar a mafi yawan jihohin Arewa. Kamar yadda ya rubuta a shafinsa na X,…

Zaben Kananan Hukumomi: Gwamnatin Kano Ta Sanya Dokar Takaita Zirga-zirga

Gwamnatin jihar Kano tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro sun sanar da Sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa a fadin jihar daga karfe 12:00 na daren Juma’a zuwa…

Maulidi: Nutsuwa Wajibi Ce Ga Musulmi a Lokacin Ambaton Manzon Allah — Ibrahim Khalil

An bayyana amana da nutsuwa a matsayin wasu daga cikin manyan abubuwan da suke tabbatar da ingancin taron Maulidi a fadin Duniya. Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano Malam Ibrahim…

Kamfanin NNPCL Ya Kara Farashin Man Fetir

Kamfanin Man Fetur na Nigeriya (NNPCL) ya kara farashin man fetir zuwa Naira 1,030 kan kowace lita. An lura da karin a gidajen man NNPCL da ke Abuja a safiyar…

DA DUMI-DUMI: Gwamna Fubara ya Rantsar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Da aka zaba

Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara a ranar Lahadi a yau Lahadi ya rantsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi 23 da aka zaba. Rantsuwar wacce aka gudanar a zauren majalisar zartarwa…