• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: November 2024

  • Home
  • NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Jabun Maganin Malaria

NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Jabun Maganin Malaria

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta yi gargaɗin cewa akwai jabun maganin malaria (Artemether + Lumefantrine 20/120) da yake yawo a kasuwa. NAFDAC ta bayyana…

Zamu Kayar Da Duk Dan Majalisar Da Ya Goyi Bayan Sauya Fasalin Harajin Tinubu — Falakin Shinkafi

Al’ummar arewacin Nigeriya na cigaba da Allah wadai da tsarin sauya fasalin harajin da shugaban Nigeriya Bola Ahmed Tinubu ya ke kokarin yi lamarin da ya sa ya rubutawa majalisar…

Gaskiya Ita ce Babbar Siffar Mumini — Barista Dan-almajiri

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Babbar siffar mumini ita ce ‘Gaskiya,’ don haka duk musulmi na kwarai yakamata ya guji furta karya a cikin kalamansa domin samun tsira a gobe…

Ku Tsara Iyali Dai-dai Yadda Zaku Iya Daukar Nauyinsu — Barista Dan-almajiri

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Daya daga cikin fitattun malaman Addinin Musulunci a jihar Kano dake Arewacin Nigeriya Barrista Habibu Dan-almajiri ya ja hankalin ma’aurata musamman Iyaye Maza da su…

Mutane 7 Sun Mutu a Zanga-zangar Bayan Zaɓe a Mozambique

Mutane 7 ne rahotanni suka ce sun mutu yayin da wasu da ba’a san adadinsu ba suka jikkata sakamakon zanga-zangar da ta balle a lardin Nampula dake arewacin kasar bayan…

Mun Karbi Yan APC Sama Da 200,000 a NNPP Daga Kananan Hukumomi 11 a Kano — Kwankwaso

Jam’iyar NNPP ta yi nasarar karbar yan siyasa sama da dubu dari biyu (200,000) wanda suka sauya sheka daga Jam’iyar APC mai mulkin Nigeria da suka fito daga kananan hukumomi…