• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: March 2025

  • Home
  • Murtala Sule Garo Ya Taya Musulmai Murnar Sallah

Murtala Sule Garo Ya Taya Musulmai Murnar Sallah

Shahararren ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takara mataimakin gwamnan jahar Kano a jam’iyyar APC Alhaji Murtala ya sule Garo ya taya daukacin al’ummar Musulmi murna bikin sallah karama. Hakazalika, Alhaji…

Kungiyar RATTAWU Ta Bunkaci Tallafin Gwamnatin Kano Don Samun Ofis Na Din-Din-Din

Kungiyar ma’aikatan Radiyo da Talabijin da Dakunan Wasannin kwaikwayo (RATTAWU) ta kasa ta bukaci gwamnatin Jihar Kano da ta tallafa domin samar mata ofis na Din-Din-Din don cigaban ‘ya’yan ta.…

Rundunar Ƴan Sandan Kano Ta Haramta Hawan Sallah

Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta haramta gudanar da bukukuwan Sallah a fadin jihar. Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano Ibrahim Adamu Bakori ne ya sanar da haka…

Ku Fara Duban Watan Sallah — Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…

Sarkin Kano Na 15, Aminu Ado Ya Soke Dukkan Bukukuwan Sallah, Ya Ba Da Dalilai

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke duk wasu shirye-shiryen gudanar da Bukukuwan Sallah karama a fadin jihar Kano. Aminu Ado Bayero ya…

Kannywood Da Nollywood Sun Bani Dukkan Goyon Baya — Daraktan Shirin Mai Martaba

A wani mataki na bayyana gaskiyar lamari, babban daraktan shirin Mai martaba Prince Daniel wanda aka fi sani da ABOKI ya musanta cewa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta…

Kungiyar Salanta A Yau ta Raba Kayan Sallah Ga Marayu Sama Da 200

DAGA: ASHIRU GIDAN TUDU, KANO A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu da masu karamin karfi, kungiyar Salanta A Yau dake yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye,…

Matashi Ya Yiwa Shugaban Wankin Babban Bargo Saboda Neman Kujerar Sanatan Kano Ta Kudu

Wani matashi Shu’aibu Haruna dan asalin yankin Kiru da Bebeji ya bayyana takaicin yadda mutumin da bai temaki kowa ba, ake zarginsa da nema Kujerar Sanatan Kano ta Kudu, yana…

Hukumar Shari’ah Da Kungiyar WAMY Sun Shiryawa Wanda Suka Musulunta Shan Ruwa a Kano

A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Binciki Fasa Gidan Yarin Koton Karfe

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin a Binciki musamman da ya janyo fasa gidan Ajiya da gyaran Hali na Koton Karfe dake Jihar Neja. Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya yi…