• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: June 2025

  • Home
  • Hatsari Jirgin ‘Air India: Mutum 1 Daga Cikin 242 Ya Tsira, Shugabanni Kasashen Duniya Sun Mika Ta’aziyyar su

Hatsari Jirgin ‘Air India: Mutum 1 Daga Cikin 242 Ya Tsira, Shugabanni Kasashen Duniya Sun Mika Ta’aziyyar su

Vishwash Kumar Ramesh, shine mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin ‘Air India mai dauke da mutane 242 wanda da farko aka tsara zai sauka da misalin Karfe…

Daukar Nauyin Yan Daba a Kano: Zamu Kai Sarki Muhammadu Sanusi II Kara Kotu — Barista S.S. Umar

Wani lauya mai zaman kansa Barista Salisu Salisu Umar ya ce za su kai Sarki Muhammadu Sanusi II Kara Kotu bisa zarginsa da Daukar Nauyin Yan Daba da kuma razana…

‘Babu Maganar Yaki Da Iran’, Trump Ya Gayawa Netanyahu

A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…

DA DUMI-DUMI: Isra’ila Na Shirin Kai Hari Kan Nukiliyar Iran, Tehran Ta Yi Alkawarin Mummunar Ramuwar Gayya

Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…

Hukumar Zakka Da Hubusi Ta Ziyarci Da Tallafawa ‘Yan Wasan Kano Da Sukayi Hatsari

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da hubusi ta jihar Kano ta kai ziyarar jaje da kuma ta’aziyya ga wadanda ibtilain hadarin mota ya hada dasu bayan sun halarci…

Trump Ya Haramtawa ‘Yan Ć™asashen 12, Tsaurara Doka Ga Wasu 7 Wajen Shiga Amurka

Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya Haramtawa ‘Yan Ć™asashen waje 12 Shiga kasarsa ta Amurka. Haka kuma mista Trump ya bada umarnin tsaurara dokar shiga kasar ta Amurka ga wasu…

Kungiyar Masu Dillancin Filaye a Kano Ta Gudanar Da Taron Tsaftace Ayyukanta

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Kungiyar masu Dillancin filaye ta jihar Kano KPADA ta gudanar da taron wayar da kai ga ‘ya’yan ta domin kara tsaftace harkar da kuma samar…

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Haramta Hawan Babbar Sallah

Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da haramta hawan Sallah a fadin jihar Kano. SP Abdullahi Haruna Kiyawa, kakakin rundunar Yan Sandan Jihar Kano ne ya bayyana hakan cikin…

Kungiyar RATTAWU Ta Mika Ta’aziyyar Rasuwar Yan Wasan Kano 22

Kungiyar ma’aikatan Radio, Talbijin da Dakunan Wasannin ta kasa reshen jihar Kano RATTAWU ta bayyana kudawar ta da rasuwar mutane 22 da suka kasance wasu daga cikin “yan tawagar wasan…

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Babbar Sallah

Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarni ga dukkan makarantun Firamare da na Sakandare a fadin jihar da su tafi hutun Babbar Sallah daga ranar Laraba, 4 ga Yuni, 2025…