Rasuwar Aminu Dantata Babban Rashi Ne Ga Harkokin Kasuwanci a Nigeriya — Shugaban Kamfanonin GERAWA
Shugaban rukunin kamfanin Gerawa Alhaji Dakta Ibrahim Muhammad Gerawa ya bayyana rasuwar babban dan kasuwa kuma mai tallafawa Al’umma Alhaji Aminu Alhassan Dantata a matsayin babban rashin ga harkokin Kasuwanci…
𝐒hugaban Kamfanin Sky Ya Mika Ta’aziyyars Rasuwar Alhaji Aminu Dantata
Shugaban kamfanin Gine Gine na sky Alhaji Kabiru Sani Kwangila Yakasai khadimun Nabiyyi ya bayyana Alhini da jimamin sa kan rasuwar dattijon arziki kuma hamshakin ɗan kasuwa Alhaji Aminu Dantata,…
Mutane 5 Sun Rasu, 15 Sun Jikkata Sakamakon Fashewar Bom a Kano
Aƙalla mutane biyar (5) ne aka tabbatar da rasuwarsu daga cikin mutane 15 da suka jikkata sakamakon fashewar wani bam a Jihar Kano. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa fashewar…
Masarautar Gaya Ta Tuge Rawanin Usman Alhaji Daga Mukamin Waziri
Masarautar Gaya da ke jihar Kano ta Tuge rawanin Alhaji Usman Alhaji daga mukamin Wazirin Gaya. Sanarwar da Masarautar ta fitar a ranar Laraba ta ce matakin ya fara…
Yakin Isra’ila da Iran: Trump Na Kokarin Yin Kuskuren Da Tsohon Shugaban Amurka Bushi Ya Yi’
Majalisar kula da huldar ‘yan Amurka da Musulmi a Duniya “Council on American– Islamic Relations (CAIR)” ta yi Allah wadai da kiran da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na…
Hatsari Jirgin ‘Air India: Mutum 1 Daga Cikin 242 Ya Tsira, Shugabanni Kasashen Duniya Sun Mika Ta’aziyyar su
Vishwash Kumar Ramesh, shine mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin ‘Air India mai dauke da mutane 242 wanda da farko aka tsara zai sauka da misalin Karfe…
Daukar Nauyin Yan Daba a Kano: Zamu Kai Sarki Muhammadu Sanusi II Kara Kotu — Barista S.S. Umar
Wani lauya mai zaman kansa Barista Salisu Salisu Umar ya ce za su kai Sarki Muhammadu Sanusi II Kara Kotu bisa zarginsa da Daukar Nauyin Yan Daba da kuma razana…
‘Babu Maganar Yaki Da Iran’, Trump Ya Gayawa Netanyahu
A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…
DA DUMI-DUMI: Isra’ila Na Shirin Kai Hari Kan Nukiliyar Iran, Tehran Ta Yi Alkawarin Mummunar Ramuwar Gayya
Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…
Hukumar Zakka Da Hubusi Ta Ziyarci Da Tallafawa ‘Yan Wasan Kano Da Sukayi Hatsari
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da hubusi ta jihar Kano ta kai ziyarar jaje da kuma ta’aziyya ga wadanda ibtilain hadarin mota ya hada dasu bayan sun halarci…