• Tue. Jul 15th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Gawar Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Isa Katsina

BySani Magaji Garko

Jul 15, 2025

Shugaban kasa Ahmed Tinubu ya tarbi gawar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari bayan isowar sa daga birnin Londan.

Tinubu ya tarbi gawar ne a filin jirgin na Umaru Musa Yar’aduwa da ke Katsina inda za a tafi da ita zuwa Daura domin yin sallah da kuma binnewa.

Idan za’a iya tunawa a ranar Lahadi, 13 ga watan Yulin 2025 ne Buhari ya rasu a birnin Landan na kasar Birtaniya bayan doguwar jinya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *