KNCDC Ta Gudanar da Bincike, Wayar da Kan Jama’a Bisa Barkewar Wata Cuta a Kano.
Hukumar dakile Yaduwar Cututtuka ta Jihar Kano (KNCDC) ta gudanar da ayyukan tantance marasa lafiya, kula da lamurra, wayar da kan al’umma, da kuma tattara samfuran gwaje-gwaje a kauyen Gamji…