Shugaban Nijar Bazoum Ya Taya Bola Tinubu Murnar Cin Zaɓe
Shugaban kasar Niger Mohamed Bazoum ya taya sabon zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu murnar cin zaɓen da aka gudanar a ranar Asabar din da ta gabata. Cikin wani…
Za Mu Kalubalanci Nasarar Tinubu a Kotu – Datti Ahmed
Jam’iyyar Adawa ta Labour Party (LP) a zaɓen shugaban ƙasa na Najeriya ta bayyana cewa za ta ƙalubalanci sakamakon zaɓen da ya bayyana Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki…
Babu Dalilin Soke Zaben Shugaban Kasa — APC
Kwamitim yaƙin neman zaɓe na ɗantakar shugabancin Najeriya na jam’iyya mai mulki APC, ya ce buƙatar da jam’iyyun hamayya suke gabatarwa na soke zaɓen, ba za ta taɓa yiwuwa ba.…
Ina Taya Kawu Sumaila Murna, Bazan Kai Kara Kotu Ba — Kabiru Gaya
Sanata Mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dattawa ta kasar Nigeria Kabiru Ibrahim Gaya ya taya Honarabil Suleiman Abdurraham Kawu Sumaila Murna lashe zabe bayan da ya kayar da…
YANZU YANZU: Kawu Sumaila Ya Ci Zaben Sanatan Kano ta Kudu
Honarabil Suleiman Abdurrahaman Kawu Sumaila ya yi nasarar zama Sanatan Kano ta Kudu a majalisar Dattawa ta kasa. Babban baturen zaben yankin Farfesa Ibrahim Barde ne ya bayyana samakon zaben…
Hukumar Zabe Ta Dage Cigaba da Karbar Sakamakon Zaben Shugaban Kasa
Hukumar Zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta dage fara Karbar Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Nigeria da aka gudanar a Asabar din nan zuwa Gobe Litinin. Shugaban hukumar Farfesa…
Bawa NHFSS Damar Samar Da Tsaro a Lokacin Zabe Zai Kara Mana Karfin Gwiwa — Abdullahi Al-ameen
Hukumar tsaro ta Mafarauta ta kasa (NFSS)ta bayyana Jindadin ta kan yadda hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta amince a bawa kungiyar damar Bada gudun mowa domin…
Za Mu Tabbatar Da Kwashe Dukkan Sharar Kofar Wambai — Getso
Ma’aikatar Muhalli ta jihar Kano ta ce zata tabbatar da an Kwashe Dukkan Sharar da aka tara a Yankin Malafa da ke Unguwar Kofar Wambai cikin Karamar hukumar Birnin Kano…
AU Ta Gamsu Da Shirin Nigeria Na Gudanar Da Sahihin Zabe — Kenyyata
Kungiyar Tarayyar Afirka ta ce ta gamsu da shirin gwamnatin Nigeria na gudanar da sahihin zabe da zai zama karbabbe ga kowa. Wakilin kungiyar kuma tsohon shugaban ƙasar Kenya, Uhuru…
Muna Rokon Al’umma Su Guji Ta Da Hankali a Lokacin Zabe — Sarkin Kano
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci al’umma da su zauna lafiya a lokutan babban zabe na kasa da za’a gudanar a gobe Asabar. Mai Martaba Sarkin…