Dalilai 7 da Suka sa Kungiyoyin NLC da TUC Fasa Yajin Aiki
Kungiyoyar kwadago ta kasa NLC da takwarar ta Ma’aikatan Kamfanoni TUC sun dakatar da yajin aikin da suka yi niyyar farawa a gobe Laraba sakamakon cire tallafin man fetur da…
Hajjin 2023: Abba Dambatta Ya Siyar Da Sama Da Adadin Kujerun Da Aka Warewa Kano — Laminu Dan-Baffa
DAGA: IBRAHIM ABUBAKAR DISO Shugaban Hukumar Jindadin Alhazai ta jihar Kano Alhaji Laminu Rabi’u Dan-Baffa ya bayyana takaicin yadda tsohon Shugaban Hukumar ya Siyarwa Maniyata kujeru fiye da wadanda aka…
Mulkin Abba K. Yusuf na Sa’o’i 24 Ya Nuna Kishin Sa Da Cigaban Kano — Shafi’u Kura
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO. Dan takarar Shugaban karamar hukumar Ungogo Honarabil Shafi’u Hussaini Kura ya taya gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Murnar rantsar da shi da akayi tare…
Bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama Ne Zai Kawo Karshen Masu Kwacen Waya a Kano — Kwamadan Kungiyar Mafarauta
Kungiyar tsaro ta Mafarauta ta kasa ta ce bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama a tabbatar da tsaron unguwanni da yankuna na kwaryar birnin Kano da Kewaye ne zai kawo karshen…
Rantsar Da Sabon Gwamnan Kano: KAROTA Zata Girke Jami’an ta 1,000
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Karota ta ware jami’anta guda dubu daya (1,000) da za su kula da zirga-zirga ababen hawa a ranar rantsar da Sabon Gwamnan…
Mun Umarci Kananan Kamfanoni da Shugabannin Kasuwar Sharada Da Su Yashe Magudanar Ruwan Su — Aliyu Garo
Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano ta umurci shugabannin kananan masana’antu da na kasuwar Sharada da ke karamar hukumar Birnin Kano da Kewaye da su yashe magudanan ruwa gaba daya domin…
‘Mariya Bunkure, Kwararriya Mai Kishin Ilimi a Kano’ — Dahiru Adda’u
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi Mai zurfi na jihar Kano Dahiru Adda’u ya bayyana kwamishinar Ma’aikatar Mai barin-gado Dakta Mariya Mahmud Bunkure a matsayin Kwararriya a fannin samar da hanyoyin bunkasa…
An Bayyana Zaben Shugaban Kasar Turkiyya a Matsayin wanda Bai Kamala Ba
Hukumar zaɓe a kasar Turkiyya ta sanar da zuwa zagaye na biyu a zaɓen shugaban ƙasar bayan da Mista Erdorgan ya gaza samun kashi 50 na ƙuri`un da za su…
Za’a Kara Kudi Idan Yakin Sudan Ya Kai Lokacin Hajji – NAHCON
Hukumar kula da aikin Hajji ta Nigeria (NAHCON) ta tabbatar da cewa yaƙin da ake yi a kasar Sudan zai shafi jigilar mahajjatan ƙasar na bana yana mai cewa yakin…
Zaizayar Kasa Tayi Sanadin Mutuwar Mutane 6 a Congo
Akalla mutane shida (6) ne suka mutu samakakon wata zaizayar kasa a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo. Rahotanni sun bayyana cewa wasu kuma mutane sama da dari (100) suka maƙale a…