Rundunar Ƴan Sandan Kano Ta Haramta Hawan Sallah
Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta haramta gudanar da bukukuwan Sallah a fadin jihar. Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano Ibrahim Adamu Bakori ne ya sanar da haka…
Ku Fara Duban Watan Sallah — Sarkin Musulmi
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…
Sarkin Kano Na 15, Aminu Ado Ya Soke Dukkan Bukukuwan Sallah, Ya Ba Da Dalilai
Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke duk wasu shirye-shiryen gudanar da Bukukuwan Sallah karama a fadin jihar Kano. Aminu Ado Bayero ya…
Kannywood Da Nollywood Sun Bani Dukkan Goyon Baya — Daraktan Shirin Mai Martaba
A wani mataki na bayyana gaskiyar lamari, babban daraktan shirin Mai martaba Prince Daniel wanda aka fi sani da ABOKI ya musanta cewa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta…
Kungiyar Salanta A Yau ta Raba Kayan Sallah Ga Marayu Sama Da 200
DAGA: ASHIRU GIDAN TUDU, KANO A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu da masu karamin karfi, kungiyar Salanta A Yau dake yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye,…
Matashi Ya Yiwa Shugaban Wankin Babban Bargo Saboda Neman Kujerar Sanatan Kano Ta Kudu
Wani matashi Shu’aibu Haruna dan asalin yankin Kiru da Bebeji ya bayyana takaicin yadda mutumin da bai temaki kowa ba, ake zarginsa da nema Kujerar Sanatan Kano ta Kudu, yana…
Hukumar Shari’ah Da Kungiyar WAMY Sun Shiryawa Wanda Suka Musulunta Shan Ruwa a Kano
A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…
Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Binciki Fasa Gidan Yarin Koton Karfe
Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin a Binciki musamman da ya janyo fasa gidan Ajiya da gyaran Hali na Koton Karfe dake Jihar Neja. Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya yi…
Gwamnan Kano Da Jigawa Sun Halarci Jana’izar Mahaifiyar Dikko Radda
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da Umar Namadi na Jigawa na cikin mayan mutanen da suka Halarci Jana’izar Hajiya Safara’u Umaru Baribari, mahaifiyar gwamnan Jihar Katsina Dikko Umar…
Barau Ba Ya Mutunta Jam’iyar APC Shi Yasa Ya Karbi Korarrun Jam’iyarmu a Gidan Sa — Shugaban SDPn Kano
Shugaban jam’iyar SDP na kasa reshen jihar Kano ya ce matemakin shugaban majalisar Dattawa ta kasa Barau I. Jibrin baya Mutunta Jam’iyarsa ta APC shi yasa yake karya ka’idojin ta…