Customize Consent Preferences

We use cookies to help you navigate efficiently and perform certain functions. You will find detailed information about all cookies under each consent category below.

The cookies that are categorized as "Necessary" are stored on your browser as they are essential for enabling the basic functionalities of the site. ... 

Always Active

Necessary cookies are required to enable the basic features of this site, such as providing secure log-in or adjusting your consent preferences. These cookies do not store any personally identifiable data.

No cookies to display.

Functional cookies help perform certain functionalities like sharing the content of the website on social media platforms, collecting feedback, and other third-party features.

No cookies to display.

Analytical cookies are used to understand how visitors interact with the website. These cookies help provide information on metrics such as the number of visitors, bounce rate, traffic source, etc.

No cookies to display.

Performance cookies are used to understand and analyze the key performance indexes of the website which helps in delivering a better user experience for the visitors.

No cookies to display.

Advertisement cookies are used to provide visitors with customized advertisements based on the pages you visited previously and to analyze the effectiveness of the ad campaigns.

No cookies to display.

  • Sat. Jul 12th, 2025 10:38:49 AM

Global Tracker

Truth and Objectivity

Sani Magaji Garko

  • Home
  • Dungurawa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Ni ko Kabiru, Sanata Doguwa Ne Halastaccen Shugaban NNPP a Kano — Kawu Sumaila

Dungurawa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Ni ko Kabiru, Sanata Doguwa Ne Halastaccen Shugaban NNPP a Kano — Kawu Sumaila

Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce Sanatan Mas’ud El-Jibrin Doguwa ne halastaccen shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari a jihar Kano saboda haka Dungurawa bashi hurumin…

NNPP Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisun Tarayya 4 Kan Zargin Yiwa Jam’iya Zagon Kasa

Jam’iyyar NNPP ta Kasa reshen jihar Kano ta dakatar da wasu manyan mambobi hudu da suka hada da Sanata Kawu Sumaila da Ali Madakin Gini da Sani Abdullahi Rogo da…

Zamu Kashe Naira Miliyan 105 Don Bunkasa Ilimi a Karamar Hukumar Dala — Surajo Imam

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO Karamar hukumar Dala ta ce zata kashe sama da naira miliyan 105 don inganta harkokin Ilimi a fadin yankin. Shugaban karamar hukumar ta Dala Alhaji…

IPAC Tayi Allah Wadai Da Kalaman Batanci Da Yan Siyasa Ke Yiwa Juna A Kano

Kungiyar shugabannin jam’iyun siyasa ta kasa reshen jihar Kano (Inter Party Advisory Council IPAC) ta yi Allah-wadai da kalaman Batanci da wasu ‘yan siyasa ke yiwa juna a gidajen Rediyo…

Ku Bada Zakka Don Inganta Dukiyarku, Tallafawa Mabuqata, Shaik Habibu Dan-almajiri Ya Roki Mawadawa, Gwamnatoci

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano sheikh Barista Habibu Muhammad Dan almajir ya bukaci mawadata da gwamnatoci da su bada Zakka don…

Sarkin Bade na Kaduna ya Ziyarci Sarkin Kano Don Yin Mubaya’a

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO An bayyana kyakyawar Alaka tsakanin Masarautu a Matsayin Wata Hanya daka Iya Samar da Cigaba a Tsakanin Al’umma. Sarkin Bade, daga Jihar Kaduna, Daliel Lemson…

Sarkin Kano Ya Halarci Faretin Cikar Kasar Gambia Shekaru 60 Da Samun Yancin Kai

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO Mai Martaba Sarkin Kano Na 16 Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana Shugabanci a matsayin Wani tsani na Ciyar da Al’umma Gaba. Mai Martaba…

Majalisar Malamai Ta Kano Ta Sasanta Rikicin Shugabanci a Masallacin Sahaba Na Kundila

Shugaban Majalisar Malamai ta kasa Sheikh Ibrahim Khalil ya sanar da warware takaddamar shugabancin da ta shafi Limamin Masallacin Jami’ur Rahman da ke Kundila, Kano. Majalisar ta yanke hukuncin cewa…

Sabon Shugaban Hukumar Zakka Da Hubusi Ya Kama Aiki

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano Barrista Habibu Muhammad Dan Almajir ya bukaci alumma dasu baiwa hukumar hadin kan da ya dace…

Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yakin Gaza: An Cigaba Da Muyasar Firsunoni Tsakanin Isra’ila da Hamas

Kasar Isra’ila da kungiyar sun cigaba da musayar firsunoni domin cigaban da mutunta yarjejeniyar Tsagaita Wutar kan yakin da aka kwashe sama da shekara guda anayi. A yau, Isra’ila ta…