Dungurawa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Ni ko Kabiru, Sanata Doguwa Ne Halastaccen Shugaban NNPP a Kano — Kawu Sumaila
Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce Sanatan Mas’ud El-Jibrin Doguwa ne halastaccen shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari a jihar Kano saboda haka Dungurawa bashi hurumin…
NNPP Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisun Tarayya 4 Kan Zargin Yiwa Jam’iya Zagon Kasa
Jam’iyyar NNPP ta Kasa reshen jihar Kano ta dakatar da wasu manyan mambobi hudu da suka hada da Sanata Kawu Sumaila da Ali Madakin Gini da Sani Abdullahi Rogo da…
Zamu Kashe Naira Miliyan 105 Don Bunkasa Ilimi a Karamar Hukumar Dala — Surajo Imam
DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO Karamar hukumar Dala ta ce zata kashe sama da naira miliyan 105 don inganta harkokin Ilimi a fadin yankin. Shugaban karamar hukumar ta Dala Alhaji…
IPAC Tayi Allah Wadai Da Kalaman Batanci Da Yan Siyasa Ke Yiwa Juna A Kano
Kungiyar shugabannin jam’iyun siyasa ta kasa reshen jihar Kano (Inter Party Advisory Council IPAC) ta yi Allah-wadai da kalaman Batanci da wasu ‘yan siyasa ke yiwa juna a gidajen Rediyo…
Ku Bada Zakka Don Inganta Dukiyarku, Tallafawa Mabuqata, Shaik Habibu Dan-almajiri Ya Roki Mawadawa, Gwamnatoci
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano sheikh Barista Habibu Muhammad Dan almajir ya bukaci mawadata da gwamnatoci da su bada Zakka don…
Sarkin Bade na Kaduna ya Ziyarci Sarkin Kano Don Yin Mubaya’a
DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO An bayyana kyakyawar Alaka tsakanin Masarautu a Matsayin Wata Hanya daka Iya Samar da Cigaba a Tsakanin Al’umma. Sarkin Bade, daga Jihar Kaduna, Daliel Lemson…
Sarkin Kano Ya Halarci Faretin Cikar Kasar Gambia Shekaru 60 Da Samun Yancin Kai
DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO Mai Martaba Sarkin Kano Na 16 Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana Shugabanci a matsayin Wani tsani na Ciyar da Al’umma Gaba. Mai Martaba…
Majalisar Malamai Ta Kano Ta Sasanta Rikicin Shugabanci a Masallacin Sahaba Na Kundila
Shugaban Majalisar Malamai ta kasa Sheikh Ibrahim Khalil ya sanar da warware takaddamar shugabancin da ta shafi Limamin Masallacin Jami’ur Rahman da ke Kundila, Kano. Majalisar ta yanke hukuncin cewa…
Sabon Shugaban Hukumar Zakka Da Hubusi Ya Kama Aiki
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano Barrista Habibu Muhammad Dan Almajir ya bukaci alumma dasu baiwa hukumar hadin kan da ya dace…
Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yakin Gaza: An Cigaba Da Muyasar Firsunoni Tsakanin Isra’ila da Hamas
Kasar Isra’ila da kungiyar sun cigaba da musayar firsunoni domin cigaban da mutunta yarjejeniyar Tsagaita Wutar kan yakin da aka kwashe sama da shekara guda anayi. A yau, Isra’ila ta…