Manoma Na Fargabar Cigaba Da Asara Sakamakon Karancin Ruwa a Kano
DAGA: SHU’AIBU SANI BAGWAI, KANO Biyo bayan karancin ruwa da ake samu a gonakin Noman rani, Manoma a wuraren noma na Madatsar ruwa ta Watari da ke karamar hukumar Bagwai…
Hukumar Tace Fina-finan Kano Ta Dakatar Da Shirin ‘Zarmalulu’, Ta Gayyaci Dukkan Jarumansa
A wani mataki na tsaftace shirye-shiryen da ake yadawa a tsakanin al’umma, hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta dakatar da wani shiri Mai suna ‘Zarmalulu’ tare da…
Mun Yi Amfani Da Ababen Fashewa Masu Nauyin Tan 80 Don Kashe Shugaban Hezbollah — Ministan Isra’ila
Tsohon ministan tsaro na kasar Isra’ila Yoav Gallant ya ce sun yi amfani da Ababen Fashewa da nauyin su ya kai tan 80 don kai harin da ya kashe shugaban…
Yakin Rasha Da Ukraine: A Shirye Nake Na Tattauna Da Putin — Zelensky
Shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya ce a shirye yake ya tattauna da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin kai tsaye matukar hakan zai kawo karshen yakin da kasarsa take yi…
Zamu Duba Yiwuwar Kara Alawus Din Limamai Da Ladanai — Shugaban K/H Dala
DAGA: SANI MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Majalisar karamar hukumar Dala ta ce tana duba yiwuwar kara Alawus din Limamai da Ladanai a yankin domin jindadin cigaba da ilimintar da al’umma.…
Nigeria da Kasashen Duniya 19 da Tsuke Bakin Aljihun Amurka Zaifi Shafa
Sa’o’i kadan bayan rantsar da shi, sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya hanu a kan dokar dakatar da dukkan tallafin da kasarsa take bawa kasashen duniya ba tare…
Sanata Kawu Sumaila da Kwamishinan Yan Sandan Kano Sun Ziyarci Gurin Rikici Tsakanin Al’umma da Yan Sanda a Wudil
Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano Salman Dogo da Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila sun ziyarci gurin da akayi rikici tsakanin al’umma da jami’in yan sanda a Kauyen…
KANO: Mutane Uku Sun Mutu, An Kone Motar Yan sanda a Rigima Tsakanin Jami’an Tsaro Da Direban Babbar Mota a Wudil
Akalla mutane Uku ne ciki harda Dan sanda guda daya ake zargin sun rasa rayuwakansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin jam’an yan sanda da al’umma a yankin…
KANO: Gidauniyar Zainab Suleiman Ta Fara Gina Cibiyar Koyar Da Sana’o’i Kyauta Ga Marassa Karfi a Danbatta
Gidauniyar Hajiya Zainab Ahmed Suleiman ta fara aikin gina cibiyar koyar karatu da sana’o’i Kyauta ga marayu da masu karamin karfi a Kauyen Ruwantsa dake mazabar Kore cikin yankin karamar…
Gwamnatin Kano Ta Sauya Ranar Da Za’a Gudanar Da Tsaftar Muhallin Watan Janairu
Gwamnatin jihar Kano ta ce an Sauya lokacin Tsaftar Muhallin da ake Gudanarwa a duk juma’a da Asabar din karshen wata ta Watan Janairun 2025 zuwa mako mai zuwa. Daraktan…