• Thu. Apr 9th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Addini

Addini

  • Home
  • An Ga Watan Ramadan a Saudiyya

An Ga Watan Ramadan a Saudiyya

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan azumin watan Ramadan na bana, wanda hakan ke nufin za a fara azumin daga gobe Laraba 17 ga watan Fabrairu a ƙasar…

Yarjejeniyar Tinubu Da Isra’ila Cin Amana Ce Ga Tsayayyar Manufar Nigeria Ta Yaki Da Zalunci Da Ta’addanci  Da Danniya

FASSARA: NASIRU MOHAMMED WAZIRI, KANO nasirumuhammedwaziri@gmail.com A jajiberin rahoton da ke nuna yiwuwar harin sojin Amurka a kan Nijeriya a ranar Kirsimeti, ‘yan Nijeriya sun wayi gari da wani lamari…

RA’AYI: Shin Malam Lawan Triumph Batanci Ya Yi Ga Annabi ? — ABUBAKAR MURTALA IBRAHIM

Ban cika son tsoma baki na a kan komai ba amma zan yi magana a kan batun Malam Lawan Triumph saboda al’amari ne da ya shafi Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam.…

Ku Fara Duban Watan Sallah — Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…

Hukumar Shari’ah Da Kungiyar WAMY Sun Shiryawa Wanda Suka Musulunta Shan Ruwa a Kano

A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…

A hir Din Kungiyar CAN Da Yiwa Musulmi Kutse A Addininsu — Yusuf Dingyadi 

DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Fitaccen ɗan jarida kuma ɗan siyasa, Malam Yusuf Abubakar Dingyaɗi ya koka da yadda Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) take yi wa Musulmi kutse a kan…

Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan

Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bawa al’ummar musulmi umarnin fara duban Jinjirin watan Ramadan daga gobe juma’a 29 ga Watan Sha’aban, 1446AH wacce ta yi…

Majalisar Malamai Ta Kano Ta Sasanta Rikicin Shugabanci a Masallacin Sahaba Na Kundila

Shugaban Majalisar Malamai ta kasa Sheikh Ibrahim Khalil ya sanar da warware takaddamar shugabancin da ta shafi Limamin Masallacin Jami’ur Rahman da ke Kundila, Kano. Majalisar ta yanke hukuncin cewa…

Sabon Shugaban Hukumar Zakka Da Hubusi Ya Kama Aiki

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano Barrista Habibu Muhammad Dan Almajir ya bukaci alumma dasu baiwa hukumar hadin kan da ya dace…

Zamu Duba Yiwuwar Kara Alawus Din Limamai Da Ladanai — Shugaban K/H Dala

DAGA: SANI MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Majalisar karamar hukumar Dala ta ce tana duba yiwuwar kara Alawus din Limamai da Ladanai a yankin domin jindadin cigaba da ilimintar da al’umma.…