• Wed. Dec 10th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Addini

Addini

  • Home
  • RA’AYI: Shin Malam Lawan Triumph Batanci Ya Yi Ga Annabi ? — ABUBAKAR MURTALA IBRAHIM

RA’AYI: Shin Malam Lawan Triumph Batanci Ya Yi Ga Annabi ? — ABUBAKAR MURTALA IBRAHIM

Ban cika son tsoma baki na a kan komai ba amma zan yi magana a kan batun Malam Lawan Triumph saboda al’amari ne da ya shafi Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam.…

Ku Fara Duban Watan Sallah — Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…

Hukumar Shari’ah Da Kungiyar WAMY Sun Shiryawa Wanda Suka Musulunta Shan Ruwa a Kano

A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…

A hir Din Kungiyar CAN Da Yiwa Musulmi Kutse A Addininsu — Yusuf Dingyadi 

DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Fitaccen ɗan jarida kuma ɗan siyasa, Malam Yusuf Abubakar Dingyaɗi ya koka da yadda Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) take yi wa Musulmi kutse a kan…

Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan

Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bawa al’ummar musulmi umarnin fara duban Jinjirin watan Ramadan daga gobe juma’a 29 ga Watan Sha’aban, 1446AH wacce ta yi…

Majalisar Malamai Ta Kano Ta Sasanta Rikicin Shugabanci a Masallacin Sahaba Na Kundila

Shugaban Majalisar Malamai ta kasa Sheikh Ibrahim Khalil ya sanar da warware takaddamar shugabancin da ta shafi Limamin Masallacin Jami’ur Rahman da ke Kundila, Kano. Majalisar ta yanke hukuncin cewa…

Sabon Shugaban Hukumar Zakka Da Hubusi Ya Kama Aiki

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano Barrista Habibu Muhammad Dan Almajir ya bukaci alumma dasu baiwa hukumar hadin kan da ya dace…

Zamu Duba Yiwuwar Kara Alawus Din Limamai Da Ladanai — Shugaban K/H Dala

DAGA: SANI MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Majalisar karamar hukumar Dala ta ce tana duba yiwuwar kara Alawus din Limamai da Ladanai a yankin domin jindadin cigaba da ilimintar da al’umma.…

Darikar Tijjaniyya Ta Yabawa Gwamnan Kano Bisa Nadin Barista Dan-almajiri Shugaban Hukumar Zaka

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Majalisar Shura ta darikar Tijjaniyya ta kasa a madadin daukacin mabiya darikar Tijjaniyya sun yabawa gwamna jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf bisa nadin da…

Jami’ar KHAIRUN Ta Karrama Yar Gombe Da Ta Yi Nasara a Musabaqar Alkur’ani ta Duniya

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Jami’ar Khalifa isyaku Rabiu khairun dake jihar Kano a Arewa maso yammacin Nigeriya ta karrama Dalibar da ta samu Nasarar lashe gasar musabakar alkurani ta…