• Wed. Dec 10th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • Dalilai 7 da Suka sa Kungiyoyin NLC da TUC Fasa Yajin Aiki

Dalilai 7 da Suka sa Kungiyoyin NLC da TUC Fasa Yajin Aiki

Kungiyoyar kwadago ta kasa NLC da takwarar ta Ma’aikatan Kamfanoni TUC sun dakatar da yajin aikin da suka yi niyyar farawa a gobe Laraba sakamakon cire tallafin man fetur da…

Hajjin 2023: Abba Dambatta Ya Siyar Da Sama Da Adadin Kujerun Da Aka Warewa Kano — Laminu Dan-Baffa

DAGA: IBRAHIM ABUBAKAR DISO Shugaban Hukumar Jindadin Alhazai ta jihar Kano Alhaji Laminu Rabi’u Dan-Baffa ya bayyana takaicin yadda tsohon Shugaban Hukumar ya Siyarwa Maniyata kujeru fiye da wadanda aka…

Bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama Ne Zai Kawo Karshen Masu Kwacen Waya a Kano — Kwamadan Kungiyar Mafarauta

Kungiyar tsaro ta Mafarauta ta kasa ta ce bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama a tabbatar da tsaron unguwanni da yankuna na kwaryar birnin Kano da Kewaye ne zai kawo karshen…

Mun Umarci Kananan Kamfanoni da Shugabannin Kasuwar Sharada Da Su Yashe Magudanar Ruwan Su — Aliyu Garo

Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano ta umurci shugabannin kananan masana’antu da na kasuwar Sharada da ke karamar hukumar Birnin Kano da Kewaye da su yashe magudanan ruwa gaba daya domin…

‘Mariya Bunkure, Kwararriya Mai Kishin Ilimi a Kano’ — Dahiru Adda’u

Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi Mai zurfi na jihar Kano Dahiru Adda’u ya bayyana kwamishinar Ma’aikatar Mai barin-gado Dakta Mariya Mahmud Bunkure a matsayin Kwararriya a fannin samar da hanyoyin bunkasa…

LABARI-DA-HOTUNA: Yadda Aka Nada Ibrahim Yaro D/tofa Talban Alajawa a Bagwai

Sarkin Alajawa a karamar hukumar Bagwai Alhaji Abubakar M. Abubakar ya nada shugaban sashin yada labarai na Gidan Radiyon Tarayya Pyramid FM Ibrahim Yaro Dawakin Tofa a matsayin Talban Alajawa.…

An Nada Ibrahim Yaro D/tofa Talban Alajawa

Sarkin Alajawa a karamar hukumar Bagwai Alhaji Abubakar M. Abubakar ya nada shugaban sashin yada labarai na Gidan Radiyon Tarayya Pyramid FM Ibrahim Yaro Dawakin Tofa a matsayin Talban Alajawa.…

Rundunar Yan Sandan Kano ta Kama Matashin da ya Kashe Mahaifiyar sa.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama matashin nan Ibrahim Musa mai shekaru 22 bisa zargin sa da kashe mahaifiyar sa a unguwar Rimin Kebe dake yankin karamar…

Rundunar Yan Sandan Kano Na Neman Wanda ya Kashe Mahaifiyarsa Ruwa a Jallo

Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta tabbatar da cewa tana Neman Yaron nan Ibrahim Musa Mai shekaru 22 Ruwa a Jallo bisa Zargin sa da Kashe Mahaifiyarsa. Kakakin rundunar Abdullahi…

Alummar Tunga Sun Kai Koken su KEDCO Kan Rashin Wuta

Alummar Unguwar Tunga dake karamar Hukumar Gwale a jihar Kano Sun Kai kokensu kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, Jigawa da Katsina KEDCO don nuna damuwarsu kan halin matsin…