Ku Guji Ta da Hargitsin Siyasa, Mai Unguwar Tukuntawa Ga Al’ummar Kano.
DAGA: ABDULMAJID HABIB ISA TUKUNTAWA, KANO Tashin hankali baya haifar da da mai ido, sai kawo koma baya ga al’umma da sanadiyar rasa rayukan al’umma wanda hakan bai da ce…
Kamfanonin Aikin Hajji, Umara Na Fuskantar Karancin Kudi — Faisal Sani
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugaban kamfanin alkorash travel Agency ya koka dangane da yadda masu sana’ar hada hadar fitar da miniyyata aikin hajji da umara suke fuskatar kalubale saboda…
LABARI CIKIN HOTUNA: Gobara Ta Cinye Babban Asibiti a Bebeji
Wata gobara da har yanzu ake cigaba da binciken asalin tashin ta, ta yi sanadiyar konewar dukkan babban Asibitin garin Tiga (Tiga General Hospital) da ke Karamar hukumar Bebeji ta…
Ku Kaucewa Shiga Bangar Siyasa Don Tsira Da Mutunci — Mustapha Abubakar
BY: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugabancin kungiyar matasan yan kasuwar unguwar Gama Gidan kara ya shawarci matasan jihar Kano, musamman na yankin gama da su kaucewa shiga bangar siyasa a…
Koyar da Alku’rani Nauyi ne Malamai ke Sauke Wa Iyaye — Alaramma Sadisu
DAGA: MUKTAR YAHAYA SHEHU Shugaban makarantar Tahfizul Qur’an da ke Unguwar Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kumbotso Alaramma Muhammad Sadisu ya bayyana koyar da Alku’rani da malamai ke yi a…
K/H Gwale ta Dauki Malaman Makaranta 20 Aiki
DAGA: Ibrahim Abubakar Diso, Kano A kokarin ta na inganta harkokin ilimi da kuma koyo da koyarwa a yankin ta, majalisar Karamar hukumar Gwale da dauki Malaman makarantar firamare 20…
Hukumar Kidaya Ta Kama Mai Mata Sojan Gona, Yana Karbar Kudi a Hannun Jama’a.
Daga Rabiu Sanusi, Kano Hukumar kidaya ta kasa reshen jihar Kano ano ta nesanta kanta da bayanan dake yawo na karbar naira 5,000 dan tabbatar da sunan Wandanda za suyi…
Bawa NHFSS Damar Samar Da Tsaro a Lokacin Zabe Zai Kara Mana Karfin Gwiwa — Abdullahi Al-ameen
Hukumar tsaro ta Mafarauta ta kasa (NFSS)ta bayyana Jindadin ta kan yadda hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta amince a bawa kungiyar damar Bada gudun mowa domin…
Za Mu Tabbatar Da Kwashe Dukkan Sharar Kofar Wambai — Getso
Ma’aikatar Muhalli ta jihar Kano ta ce zata tabbatar da an Kwashe Dukkan Sharar da aka tara a Yankin Malafa da ke Unguwar Kofar Wambai cikin Karamar hukumar Birnin Kano…
Rasuwar Shema’u Ba Ta da Alakara da kin Karbar Tsohon Kudi — Tsanyawa
Gwamnatin jihar kano ta musanta zargin da wata kafar yada labarai ta yi cewa wata Mai dauke da juna biyu Shema’u Sani ta rasu a asibitin Koyarwa na Nassarawa saboda…