DA DUMI-DUMI: Jirgin Sama Ya Yi Saukar Gaggawa a MAKIA Kano
Wani jirgin sama mai zaman kansa mallakin kamfanin Flybird ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Malam Aminu Kano (MAKIA) da safiyar yau Lahadi. Wani Video da jaridar SOLACE…
Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta Yunkurin Raba Kan Musulunmi, Tada Hankalin Mutanen Kano Ne — Farfesa Maibushira
Kwamitin masu ruwa na hukumar Hisbah ta Jihar Kano ya ce yunkurin kafa wata kungiya ko hukumar Hisbah Mai zaman kanta wani mataki ne na kafa kungiya da ka iya…
Masarautar Kano Ta Nada Abdullahi Bello Gaya Mai-unguwar Hotoro GRA
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu karkashin jagorancin Hakimin karamar hukumar Tarauni Alhaji Bello Ado Bayero ya amince da nadin Alhaji Abdullah…
CSADI Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Mata Kusan 200, Da Yaki da Cutar Tamowa, Duba Aikin Polio a Kano
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta gudanar da gangamin tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara yadda zasu yaki cutar Tamowa da tallafawa mata sama da…
Kano Online Media Chapel ta yabawa Kamfanin Dala Food Nig da Kamfanin POP Cola
Kungiyar yan jaridun yanar Gizo ta ƙasa reshen jihar kano, Online Media Chapel ta yabawa kamfanin Dala Food Nig limited da Kamfanin POP Cola, bisa irin girmamawa da karramawar da…
KANO: CSADI Ta Rabawa Mata Masu Juna Biyu Da Yara 300 Abinci Mai Gina Jiki a Bebeji
A kokarinta na yaki da cutar Tamowa wacce ke baraza ga lafiyar Mata da kananan yara musamman a yankunan karkara, kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa…
Hatsari, Shaye-Shaye, Yawan Damuwa Ne Kan Gaba A Janyo Larurar Tabin Hankali — Muktar Na-Wali
DAG: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Masu fama da lalurar Tabin hankali suna bukatar kulawa da ta dace domin inganta rayuwarsu, hakan yasa Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga…
CSADI Ta Tallafawa Mata, Yara Sama Da 600 Da Abinci Mai Gina Jiki, Ta Horar Da Su a Kano
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara sama da 600 da abinci mai gina jiki don yaki da cutar yunwa…
Matsalar Tsaro Ce Ke Kokarin Kawo Ƙarshen Noman Ridi a Arewacin Nigeriya — Danliti Y.Y Dawanau
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Kungiyar ‘yan Kasuwa da masu safarar Ridi ta kasa reshen Jihar Kano ta bayyana cewa matsalar tsaro na barazanar kawo ƙarshen Noman Ridi a Arewacin…
KANO: Kungiyar RAAF Ta Mabiya Shi’a Ta Nemi a Saka Ta Cikin Mukabalar Da Za’ayi Da Malam Lawan Triumph
DAGA: BUHARI ALI ABDULLAHI, KANO Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai ziyara ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar…