Hatsari, Shaye-Shaye, Yawan Damuwa Ne Kan Gaba A Janyo Larurar Tabin Hankali — Muktar Na-Wali
DAG: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Masu fama da lalurar Tabin hankali suna bukatar kulawa da ta dace domin inganta rayuwarsu, hakan yasa Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga…
CSADI Ta Tallafawa Mata, Yara Sama Da 600 Da Abinci Mai Gina Jiki, Ta Horar Da Su a Kano
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara sama da 600 da abinci mai gina jiki don yaki da cutar yunwa…
Matsalar Tsaro Ce Ke Kokarin Kawo Ƙarshen Noman Ridi a Arewacin Nigeriya — Danliti Y.Y Dawanau
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Kungiyar ‘yan Kasuwa da masu safarar Ridi ta kasa reshen Jihar Kano ta bayyana cewa matsalar tsaro na barazanar kawo ƙarshen Noman Ridi a Arewacin…
KANO: Kungiyar RAAF Ta Mabiya Shi’a Ta Nemi a Saka Ta Cikin Mukabalar Da Za’ayi Da Malam Lawan Triumph
DAGA: BUHARI ALI ABDULLAHI, KANO Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai ziyara ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar…
CSADI Ta Tallafawa Mata Masu Juna Biyu Da Yara 400 Da Abinci Mai Gina Jiki a Kano
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa mata masu Juna biyu da kananan Yara su 400 da garin Bul-Bul wanda ya kasance abinci mai gina jiki da…
Kamata ya yi Wajen Mauludi ya Zama Mai nutsuwa Saboda Ambaton Allah da Manzonsa — Malam Ibrahim Khalil
Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam Ibrahim Khaleel, ya ce kamata ya yi wajen Maulidi ya zama wake Mai nutsuwa Saboda ana Ambaton Allah madaukakin sarki da…
Kungiyar CSADI Ta Tallafawa Mata da Yara 200 Da Abinci Mai Gina Jiki a Kano
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi da ma Mata wato CSADI ta tallafawa mata da kananan Yara 200 da ingantaccen abinci mai gina Jiki da kuma dabarun hada shi…
DA DUMI DUMI: KANO; An Kone Motar Yan Sanda Sakamakon Yunkurin Kashe Barayin Babur Da Suka Kashe Dan Acaba a Garko
An kone wata mota wacce ake tunanin ta ‘yan sanda ce a caji ofis din rundunar ƴan sanda ta kasa reshen karamar hukumar Garko dake Jihar Kano ne Sakamakon arangama…
Jihohin Arewacin Nigeriya 18 Za Su Fuskanci Ambaliyar Ruwa A Makonnin Biyun Farko Na Satumba — NHSA
Hukumar kula da madatsun ruwa ta Najeriya wato “Nigeria Hydrological Services Agency (NiHSA)” ta yi gargaɗin cewa aƙalla jihohin arewacin Najeriya guda 18 ne ke fuskantar barazanar ambaliya a mako…
Muna Neman Tallafin Gwamnatin Katsina Saboda Lalacewar Hanyarmu ta Kandawa — Al’ummar Batsari
Al’umma garin Kandawa dake karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun bukaci gwamnatin jihar data kai musu dauki domin gyaran hanyar shiga garin wacce ta lalace. Wani dan asalin yankin…