• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • ‘Za Mu Kashe Beraye A Kano Don Dakile Yaduwar Zazzabin Lassa’

‘Za Mu Kashe Beraye A Kano Don Dakile Yaduwar Zazzabin Lassa’

A wani mataki na kare lafiyar al’umma don samun cigaba, gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta dauki matakin kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam domin dakile yaduwar…

Gwamnatin Kano Ta Haramta Yin Bahaya A Filin Bakin-titi a Na’ibawa

A yunkurin ta na ganin an tabbatar da yaki da yaduwar cututtuka da kuma tabbatar da tsaftar muhalli, gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yan lemo…

KANO: ‘Kwanakin Mu 33 Bamu Da Wutar Lantarki a Gwale’

Mazauna unguwar Lokon Makera a yankin karamar hukumar Gwale dake cikin kwaryar Birnin Kano sun koka kan yadda suke shafe sama da kwanaki 33 basa samun wutar Lantarki duk da…

Muna Allah-wadaran, Tir Da Hukuncin Kotun ECOWAS — Samarin Tijjaniyyar Nigeriya

A wani mataki na maida martani da kuma bayyana matsayin ta, kungiyar samarin Tijjaniyya ta Nigeriya ta yi Tir da Allah-wadai da hukuncin da kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen…

Gwamnan Kaduna Ya Kaddamar Da Shirin Sarrafa Kayan Amfanin Gona Irinsa Na Farko a Nigeriya

DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Uba Sani ya kaddamar da shirin sarrafa amfanin gona na musamman Irinsa na farko a Najeriya—Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ). Ana sa…

Ruwan Sama Mai Karfi Ya Rushe Gidajen Da Ba’asan Adadinsu Ba a Uromi Kwanaki Bayan Kisan Yan Arewacin Nigeriya

Wani ruwan sama mai karfi kamar da bakin kwarya yayi sanadin rushewar gidajen da ba’asan adadinsu ba a karamar hukumar Uromi Esan ta Arewa a jihar Edo. Rushewar gidajen na…

Zargin Karya Dokar Hawan Sallah: Rundunar Yan Sandan Kano Ta Gayyaci Sarki Sanusi

Rundunar yan sandan ta kasa ta gayyaci sarkin Kano Muhammadu Sanusi II bisa zargin karya dokar da ta saka na hana gudanar da hawan a lokutan bukukuwan karamar Sallah. A…

Dubban Mutane Sun Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Dutsen Tanshi

DAGA: NASIRU WAZIRI, BAUCHI Dubban Mutane ne suka Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Idris Dutsen Tanshi wanda Allah yayi wa rasuwa a daren jiya Alhamis. An gudanar da Jana’izar ne a…

Shaik Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi Ya Rasu

Sanannen malamin addinin musulunci a Nigeriya Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi ya rasu. Shaik Ibrahim Disina, daya daga cikin manyan malamai a Nigeriya kuma darakta janar na gidan talabijin na…

Galadiman Kano Abbas Sanusi Ya Rasu

Allah ya yiwa Galadiman Kano Alhaji Abbas Sanusi Bayero rasuwa. Daya daga cikin Iyalansa ne ya shaidawa DW Hausa cewa nan gaba kadan za’a sanar da lokacin jana’izarsa. Alhaji Abbas…