• Thu. Apr 9th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labaran Duniya

Labaran Duniya

  • Home
  • Duk Kasar Da Ta Kori Jakadan Amurka da Isra’ila, Jirginta Zai Wuce Ta Hormuz Lafiya — Iran

Duk Kasar Da Ta Kori Jakadan Amurka da Isra’ila, Jirginta Zai Wuce Ta Hormuz Lafiya — Iran

Kasar jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce zata bawa kowanne jirgin kowacce kasa a duniya damar wucewa ta mashigar ruwan “Hormuz” matukar kasar ta Kori Jakadan kasashen Amurka da Isra’ila…

DA DUMI-DUMI: Isra’ila Da Amurka Sun Kashe Tsohon Shugaban Kasar Iran Ahmadinejad

Hare-haren kasashen Amurka da Isra’ila ya yi sanadin mutuwar tsohon shugaban kasar Iran Mahmoud Ahmadinejad. Majiyoyi da kafofin yada labaran Iran sun tabbatar da mutuwar Ahmadinejad da sauran wasu masu…

DA DUMI-DUMI: Ana Zargin Harin Amurka Da Isra’ila Ya Yi Sanadin Mutuwar Ayatollah Khamenei

Ana zargin cewa Harin da Kasashen Amurka da Isra’ila suka kai ya yi sanadin Mutuwar jagoran Addinin kasar Iran Ayatollah Ali Khamenei. Khamenei dai shine babban kwamandan Askarawan dukkan rudunonin…

Kasashe 25 Na Duniya Suna Taro A Colombia Don Tattauna Kisan Kiyashin Isra’ila a Gaza

Kasashen Duniya 25 yanzu haka na gudanar da taro Bogota, babban birnin kasar Colombia don tattauna yakin da kasar Isra’ila ta ke yi a Gaza. Ana zargin Isra’ila da aikata…

Yakin Isra’ila da Iran: Trump Na Kokarin Yin Kuskuren Da Tsohon Shugaban Amurka Bushi Ya Yi’

Majalisar kula da huldar ‘yan Amurka da Musulmi a Duniya “Council on American– Islamic Relations (CAIR)” ta yi Allah wadai da kiran da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na…

‘Babu Maganar Yaki Da Iran’, Trump Ya Gayawa Netanyahu

A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…

DA DUMI-DUMI: Isra’ila Na Shirin Kai Hari Kan Nukiliyar Iran, Tehran Ta Yi Alkawarin Mummunar Ramuwar Gayya

Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…

Trump Ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen 12, Tsaurara Doka Ga Wasu 7 Wajen Shiga Amurka

Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen waje 12 Shiga kasarsa ta Amurka. Haka kuma mista Trump ya bada umarnin tsaurara dokar shiga kasar ta Amurka ga wasu…

Yakin Gaza: Spain Da Ireland Za Su Kakabawa Isra’ila Takunkumi

Kasar Spain Da Ireland za su kakabawa kasar Isra’ila takunkumi sakamakon kisan gillar da ta ke yiwa Falasdinawa a yakin Gaza. Ministan harkokin wajen Spain Manuel Albares Bueno ya ce…

Dalilin Da Yasa Hukumomi Suka Hana Sheikh Ahmed Gumi Shiga Kasar Saudi Arabia

Hukumomin kula da shige da fice na kasar Saudi Arabia sun hana shahararren Malamin Addinin musulunci dan Nigeriya Sheik Ahmed Abubakar Mahmoud Gumi shiga Kasar duk kuwa da Bashi Biza…