Duk Kasar Da Ta Kori Jakadan Amurka da Isra’ila, Jirginta Zai Wuce Ta Hormuz Lafiya — Iran
Kasar jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce zata bawa kowanne jirgin kowacce kasa a duniya damar wucewa ta mashigar ruwan “Hormuz” matukar kasar ta Kori Jakadan kasashen Amurka da Isra’ila…
DA DUMI-DUMI: Isra’ila Da Amurka Sun Kashe Tsohon Shugaban Kasar Iran Ahmadinejad
Hare-haren kasashen Amurka da Isra’ila ya yi sanadin mutuwar tsohon shugaban kasar Iran Mahmoud Ahmadinejad. Majiyoyi da kafofin yada labaran Iran sun tabbatar da mutuwar Ahmadinejad da sauran wasu masu…
DA DUMI-DUMI: Ana Zargin Harin Amurka Da Isra’ila Ya Yi Sanadin Mutuwar Ayatollah Khamenei
Ana zargin cewa Harin da Kasashen Amurka da Isra’ila suka kai ya yi sanadin Mutuwar jagoran Addinin kasar Iran Ayatollah Ali Khamenei. Khamenei dai shine babban kwamandan Askarawan dukkan rudunonin…
Kasashe 25 Na Duniya Suna Taro A Colombia Don Tattauna Kisan Kiyashin Isra’ila a Gaza
Kasashen Duniya 25 yanzu haka na gudanar da taro Bogota, babban birnin kasar Colombia don tattauna yakin da kasar Isra’ila ta ke yi a Gaza. Ana zargin Isra’ila da aikata…
Yakin Isra’ila da Iran: Trump Na Kokarin Yin Kuskuren Da Tsohon Shugaban Amurka Bushi Ya Yi’
Majalisar kula da huldar ‘yan Amurka da Musulmi a Duniya “Council on American– Islamic Relations (CAIR)” ta yi Allah wadai da kiran da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na…
‘Babu Maganar Yaki Da Iran’, Trump Ya Gayawa Netanyahu
A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…
DA DUMI-DUMI: Isra’ila Na Shirin Kai Hari Kan Nukiliyar Iran, Tehran Ta Yi Alkawarin Mummunar Ramuwar Gayya
Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…
Trump Ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen 12, Tsaurara Doka Ga Wasu 7 Wajen Shiga Amurka
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen waje 12 Shiga kasarsa ta Amurka. Haka kuma mista Trump ya bada umarnin tsaurara dokar shiga kasar ta Amurka ga wasu…
Yakin Gaza: Spain Da Ireland Za Su Kakabawa Isra’ila Takunkumi
Kasar Spain Da Ireland za su kakabawa kasar Isra’ila takunkumi sakamakon kisan gillar da ta ke yiwa Falasdinawa a yakin Gaza. Ministan harkokin wajen Spain Manuel Albares Bueno ya ce…
Dalilin Da Yasa Hukumomi Suka Hana Sheikh Ahmed Gumi Shiga Kasar Saudi Arabia
Hukumomin kula da shige da fice na kasar Saudi Arabia sun hana shahararren Malamin Addinin musulunci dan Nigeriya Sheik Ahmed Abubakar Mahmoud Gumi shiga Kasar duk kuwa da Bashi Biza…