Zan Haramta Wa Duk Yaran Da Aka Haifa A Amurka Izinin Zama Yan Kasa — Donald Trump
Zababban shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce idan aka Rantsar da shi shugabancin kasar zai hana dukkan yaran da aka haifa a kasar Izinin zama yan Kasa. Trump ya…
Rasha ta Fasa Tsawaita Yarjejeniyar Fitar Da Hatsin Ukraine
Kasar Rasha ta sanar wa Majalisar Ɗinkin Duniya da takwararta ta kasar Turkiyya da kuma Ukraine cewa ba za ta sake sabunta yarjejeniyar fitar da hatsi ba wadda ta bai…
Ƙasashen Musulmi na taron Gaggawa a Saudiyya Don Daukar mataki kan Kona Al’qur’ani a Sweden
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya (OIC) na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani…
Karfin Teku ne Ya Tarwatsa Jirgin Nutsen Titan — John Mauger
Rundunar jami’an tsaron gabar ruwa ta kasar Amurka, ta ce an gano ragowar tarkacen karamin jirgin ruwan nan na Titan da ya yi nutse zuwa karkashin teku, wanda binciken kwararru…
An Bayyana Zaben Shugaban Kasar Turkiyya a Matsayin wanda Bai Kamala Ba
Hukumar zaɓe a kasar Turkiyya ta sanar da zuwa zagaye na biyu a zaɓen shugaban ƙasar bayan da Mista Erdorgan ya gaza samun kashi 50 na ƙuri`un da za su…
Shugabannin Afrika na Shirin Sulhunta Rikicin Sudan
Shugabannin ƙasashen Afirka sun ce za su dauki hanyar zuwa kaar Sudan, domin shiga tsakani don kawo karshen faɗan da ake gwabzawa tsakanin bangarorin da ke yaki da juna, da…
Rasha Ta Karɓi Shugabancin Kwamitin Tsaro Na MDD
Kasar Rasha ta karɓi shugabancin kwamitin taro na Majalisar Ɗinkin Duniya duk da ƙoƙarin makociyar Rashan wacce kuma suke yakar juna a yanzu wato Ukraine na ganin hakan bai tabbata…
Rasha ta Kama Dan Jaridar Amurka Bisa Zargin Leken Asiri
Hukumar tsaron cikin gidan ta kasa Rasha ta ce ta kama wani dan jarida Ba’Amurke da ke aiki da mujallar Wall Street Journal a Rasha kan zargin yi mata leken…
An rantsar da Hamza Yousaf Musulmi na farko da ya zama shugaban Scotland
An rantsar da Humza Yousaf a matsayin shugaban yankin Scotland a wani ƙwarya-ƙwaryar buki a birnin Edinburgh. Humza, ya zama musulmi na farko da ya riƙe muƙamin. Majalisar dokokin Scotland…
Xi Jinping na China Zai ci Gaba da Mulki a Wa’adi na 3
Shugaban kasar China Xi Jinping ya samu damar ci gaba da mulki a wa’adi na 3 a Juma’ar nan, abin da ya sa ya zama shugaba mafi karfin iko a…