Mun Karbi Yan APC Sama Da 200,000 a NNPP Daga Kananan Hukumomi 11 a Kano — Kwankwaso
Jam’iyar NNPP ta yi nasarar karbar yan siyasa sama da dubu dari biyu (200,000) wanda suka sauya sheka daga Jam’iyar APC mai mulkin Nigeria da suka fito daga kananan hukumomi…
Za Mu Yi Aiki Tukuru Don Cigaban Al’ummar Dawakin Kudu, Kwankwasiyya — Kabiru Jagora
Sabon Kansila Mai Gafaka na karamar hukumar Dawakin Kudu wato “Supervisory Councilor” Alhaji Kabiru Jagora ya sha alwashin yin aiki tukuru don cigaban karamar hukumar Dawakin Kudu da al’ummar ta…
DA DUMI-DUMI: Gwamna Fubara ya Rantsar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Da aka zaba
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara a ranar Lahadi a yau Lahadi ya rantsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi 23 da aka zaba. Rantsuwar wacce aka gudanar a zauren majalisar zartarwa…
Lawan Kolo Ya Bada Gudun Mowar Hada Kan Malamai Don Zabon APC a Zaben 2023 — Dr. Suleiman
DAGA: KAMAL UMAR An bayyana Alhaji Lawal Kolo Geidam a matsayin cikakken Dan kishin kasa Wanda Kuma ya sadaukar da lafiyarsa da lokacin sa wajen wajen zagaye dukkanin jihohin dake…
Zamu Ramawa Kwankwaso Abubuwan Alkhairin Da Yake Wa Mutanen Ungogo — Shafi’u Kura
Dan takarar shugabancin karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Ussaini Kura ya ce al’ummar karamar Hukumar Ungogo suna alfahari da irin Cigaban da jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso…
Muna Taya Kwankwaso, Abba, Gwarzo Murnar Barka da Sallah — Junaidu Dan-oga
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo karkashin jam’iyar NNPP Mai alamar kayan marmari Alhaji Janaidu Rabi’u Dan-oga ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa…
Barka Da Sallah: Zamu Tabbata Gwamnatin Kano Tayi Nasara a Ayyukan Cigaban Alumma — Shafi’u Hussaini
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Hussaini Kura ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Kano Injiniya…
Da Dumi-Dumi: Kwankwaso da Abba Sun Goyi bayan Falgore Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Kano
Jagoran jam’iyar NNPP kuma dan takarar Shugaban kasa a zaben da ya gabata Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ma dukkan yan takarar shugabancin…
Mulkin Abba K. Yusuf na Sa’o’i 24 Ya Nuna Kishin Sa Da Cigaban Kano — Shafi’u Kura
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO. Dan takarar Shugaban karamar hukumar Ungogo Honarabil Shafi’u Hussaini Kura ya taya gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Murnar rantsar da shi da akayi tare…
Rantsar Da Sabon Gwamnan Kano: KAROTA Zata Girke Jami’an ta 1,000
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Karota ta ware jami’anta guda dubu daya (1,000) da za su kula da zirga-zirga ababen hawa a ranar rantsar da Sabon Gwamnan…