• Thu. Feb 5th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Siyasa

labaran-siyasa

  • Home
  • Lawan Kolo Ya Bada Gudun Mowar Hada Kan Malamai Don Zabon APC a Zaben 2023 — Dr. Suleiman

Lawan Kolo Ya Bada Gudun Mowar Hada Kan Malamai Don Zabon APC a Zaben 2023 — Dr. Suleiman

DAGA: KAMAL UMAR An bayyana Alhaji Lawal Kolo Geidam a matsayin cikakken Dan kishin kasa Wanda Kuma ya sadaukar da lafiyarsa da lokacin sa wajen wajen zagaye dukkanin jihohin dake…

Zamu Ramawa Kwankwaso Abubuwan Alkhairin Da Yake Wa Mutanen Ungogo — Shafi’u Kura

Dan takarar shugabancin karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Ussaini Kura ya ce al’ummar karamar Hukumar Ungogo suna alfahari da irin Cigaban da jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso…

Muna Taya Kwankwaso, Abba, Gwarzo Murnar Barka da Sallah — Junaidu Dan-oga

DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo karkashin jam’iyar NNPP Mai alamar kayan marmari Alhaji Janaidu Rabi’u Dan-oga ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa…

Barka Da Sallah: Zamu Tabbata Gwamnatin Kano Tayi Nasara a Ayyukan Cigaban Alumma — Shafi’u Hussaini

DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Hussaini Kura ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Kano Injiniya…

Da Dumi-Dumi: Kwankwaso da Abba Sun Goyi bayan Falgore Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Kano

Jagoran jam’iyar NNPP kuma dan takarar Shugaban kasa a zaben da ya gabata Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ma dukkan yan takarar shugabancin…

Mulkin Abba K. Yusuf na Sa’o’i 24 Ya Nuna Kishin Sa Da Cigaban Kano — Shafi’u Kura

DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO. Dan takarar Shugaban karamar hukumar Ungogo Honarabil Shafi’u Hussaini Kura ya taya gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Murnar rantsar da shi da akayi tare…

Rantsar Da Sabon Gwamnan Kano: KAROTA Zata Girke Jami’an ta 1,000

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Karota ta ware jami’anta guda dubu daya (1,000) da za su kula da zirga-zirga ababen hawa a ranar rantsar da Sabon Gwamnan…

An Dakatar da Shugaban Hukumar zaben Adamawa

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Barista Hudu Ari daga aiki. Cikin wata sanarwa da ta fitar, INEC ta umarci…

Ba Zan Yi Wa Sabon Gwamnan Kano Katsalandan Ba – Kwankwaso

Madugun Jam’iyar NNPP kuma Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya wuce a Najeriya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai yi wa gwamnan Kano mai…

Zulum Zai Gina Kauyuka 3 Don Tsugunar da ‘Yan Gudun Hijira 20,000

Gwamnamn jihar Bornon Babagana Umara Zulum ya bayyana shirin sake gina wasu ƙauyuka uku domin sake tsugunar da ‘yan gudun hijirar da mayaƙan Boko Haram suka raba da muhallansu. Fiye…