• Tue. Jun 17th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Siyasa

labaran-siyasa

  • Home
  • An Dakatar da Shugaban Hukumar zaben Adamawa

An Dakatar da Shugaban Hukumar zaben Adamawa

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Barista Hudu Ari daga aiki. Cikin wata sanarwa da ta fitar, INEC ta umarci…

Ba Zan Yi Wa Sabon Gwamnan Kano Katsalandan Ba – Kwankwaso

Madugun Jam’iyar NNPP kuma Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya wuce a Najeriya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai yi wa gwamnan Kano mai…

Zulum Zai Gina Kauyuka 3 Don Tsugunar da ‘Yan Gudun Hijira 20,000

Gwamnamn jihar Bornon Babagana Umara Zulum ya bayyana shirin sake gina wasu ƙauyuka uku domin sake tsugunar da ‘yan gudun hijirar da mayaƙan Boko Haram suka raba da muhallansu. Fiye…

Cin Zaben Abba Gida-gida Nasarar Mutanen Kano Ce — Dr. Shafi’u Kura

Sakataren jam’iyar NNPP na Karamar hukumar Ungogo ya taya zababban gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabiru Yusuf Murnar Lashe zaben yana mai bayyana sakamakon zaben a matsayin nasara ga al’ummar…

Yan Kasuwa a Ungogo Sun Ta Ya Abba K. Yusuf Murnar Lashe Zabe

Kungiyar Dattawan yan kasuwar Singa na unguwar zango a karamar hukumar Ungogo a nan jihar Kano ta nuna mutukar farin cikinta bisa nasarar da Dan takarar jam’iyar NNPP Abba kabir…

Yan Sanda a Amurka Na Shirin Kama Donald Trump

Jami’an tsaron kasar Amurka na ci gaba da zama cikin shirin ko-ta-kwana a birnin New York, yayin da a gefe guda magoya bayan tsohon shugaban kasar ta Amurka Donald Trump…

LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Magoya Bayan APC Suka Gudanar da Zanga-zangar Kin Amincewa da Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

Daruruwan magoya bayan jam’iyyar APC ne suka gudanar da zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ke a jihar Kano. Masu zanga-zangar na bukatar…

Zaben Gwamna a Nigeria: Jihohin Da APC, PDP, NNPP Suka Yi Nasara

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar cinye kujerun gwamna guda goma sha biyar (15) a sakamakon da aka bayyana kawo yanzu a zaɓen ranar Asabar 18 ga…

Jigo a NNPP Sagir Koki, Ya Taya Abba Gida-gida Murnar Lashe Zabe

Sabon wakilin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye a majalisar wakilai ta kasa kuma Jigo a Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano (Hon.) injiniya Sagir Ibrahim koki ya aike da sakon…

INEC Ta Bayyana Zaben Adamawa a Matsayin Wanda Bai Kammala Ba

Babban jami’in tattarawa da sanar da sakamakon zabe a jihar Adamawa ya bayyana zaben gwamna na jihar da aka yi ranar Asabar a matsayin wanda bai kammala ba. Jami’in ya…