• Wed. Jun 18th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Siyasa

labaran-siyasa

  • Home
  • YANZU-YANZU: Zulum Ya Samu Nasarar Komawa Wa’adi na Biyu

YANZU-YANZU: Zulum Ya Samu Nasarar Komawa Wa’adi na Biyu

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sake samun nasarar komawa wa’adi na biyu na mulkin jihar, bayan nasarar da ya samu a zaɓen gwamna da aka gudanar a…

Rundunar ‘Yan Sanda ta kama Isiyaku Danja Bisa Zargin Kona Ofishin INEC

DAGA: NAZIFI BALA DUKAWA, KANO Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke mutane 161 dauke da makamai, wadanda ake zargi da yunkurin kawo hautsini a lokutan da ake…

APC Na Dab Da Lashe Zaben Gwamna a Jigawa

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta karbi sakamakon zaɓen gwamna daga ƙananan hukumomin 20 cikin 27 na jihar Jigawa. Sakamakon da hukumar ta karɓa kawo yanzu ya…

Murtala Kadage na NNPP Ya Lashe Zaben Dan Majalisar Jiha na Garko

Murtala Muhammad Kadage, Dan takarar majalisar jiha na jam’iyar NNPP ya lashe zaben Dan Majalisar dokokin jihar Kano Mai wakiltar Karamar hukumar Garko dake Kano, Nigeria. Babban Baturen zaben yankin…

Jam’iyyar NNPP ta Lashe kujerar Majalisar Jiha ta Karamar Hukumar Rano

Jam’iyyar NNPP ce ta lashe kujerar Majalisar dokokin jihar Kano ta karamar hukumar Rano Kuma ta samu Rinjaye a Sakamakon Zaben Gwamna da akai jiya Asabar. Jami’in tattara Sakamakon da…

Jam’iyar NNPP Kawai Na Ce a Zaba — Kawu Sumaila

Zababben sanatan Kano ta Kudu, Honarabil Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya bayyana cewar ba gaskiya ba ne jita-jitar da ke yawo cewar yana marawa wata jam’iyya baya a zaben gwamna…

Wasu Mutane Na Shirin Tayar Da Hankali A Lokacin Zaben Gwamnoni — DSS

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ce akwai shirin da wasu mutane ke yi na tayar da hankali a wasu sassan Nigeria a zaɓen gwamnoni da ke tafe. A…

Za Mu Zabi Gawuna Don Zama Gwamnan Kano — Rabi’u Tumfafi

DAGA: IBRAHIM SANI GAMA Sakataran kungiyar kasuwar Abinci ta Duniya dake Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa kwamared Rabiu Abubakar Tumfafi, ya sha alwashin ci gaba da baiwa Dakta Nasuru…

YANZU YANZU: Kotu ta bayar da Belin Alhasan Ado Daguwa.

Babban kotun tarayya Mai lamba ta Biyu da ke zaman ta a nan Kano karkashin jagorancin Justin Yunus Nasir ta bayar da Belin shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta…

Za Mu Kalubalanci Nasarar Tinubu a Kotu – Datti Ahmed

Jam’iyyar Adawa ta Labour Party (LP) a zaɓen shugaban ƙasa na Najeriya ta bayyana cewa za ta ƙalubalanci sakamakon zaɓen da ya bayyana Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki…