Truth and Objectivity
Shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya ce a shirye yake ya tattauna da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin kai tsaye matukar hakan zai kawo karshen yakin da kasarsa take yi…
DAGA: SANI MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Majalisar karamar hukumar Dala ta ce tana duba yiwuwar kara Alawus din Limamai da Ladanai a yankin domin jindadin cigaba da ilimintar da al’umma.…
Sa’o’i kadan bayan rantsar da shi, sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya hanu a kan dokar dakatar da dukkan tallafin da kasarsa take bawa kasashen duniya ba tare…
Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano Salman Dogo da Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila sun ziyarci gurin da akayi rikici tsakanin al’umma da jami’in yan sanda a Kauyen…
Akalla mutane Uku ne ciki harda Dan sanda guda daya ake zargin sun rasa rayuwakansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin jam’an yan sanda da al’umma a yankin…
Gidauniyar Hajiya Zainab Ahmed Suleiman ta fara aikin gina cibiyar koyar karatu da sana’o’i Kyauta ga marayu da masu karamin karfi a Kauyen Ruwantsa dake mazabar Kore cikin yankin karamar…
Gwamnatin jihar Kano ta ce an Sauya lokacin Tsaftar Muhallin da ake Gudanarwa a duk juma’a da Asabar din karshen wata ta Watan Janairun 2025 zuwa mako mai zuwa. Daraktan…
Rundunar hadin gwiwa ta “Operation Hadin Kai” ta rundunar sojin Nigeriya da ke yankin Arewa maso Gabashin kasar nan ta sanya dokar hana amfani da jiragen sama marasa matuka, wadanda…
Sabon shugaban riko na kungiyar daliban Hausa a kwalejin ilmi ta Aminu Kano AKCOE hadin gwiwa da jami’ar tarayya da ke Dustin-ma a jihar Katsina FUDMA ya ce zasu bada…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO A kokarinta na ganin ta kara bunkasa ayyukanta Makarantar madinatul Ahbabu Daiba dake unguwar Rijiyar lemo cikin karamar hukumar Dala a jihar Kano ta gudanar…