Truth and Objectivity
Wani ruwan sama mai karfi kamar da bakin kwarya yayi sanadin rushewar gidajen da ba’asan adadinsu ba a karamar hukumar Uromi Esan ta Arewa a jihar Edo. Rushewar gidajen na…
Rundunar yan sandan ta kasa ta gayyaci sarkin Kano Muhammadu Sanusi II bisa zargin karya dokar da ta saka na hana gudanar da hawan a lokutan bukukuwan karamar Sallah. A…
DAGA: NASIRU WAZIRI, BAUCHI Dubban Mutane ne suka Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Idris Dutsen Tanshi wanda Allah yayi wa rasuwa a daren jiya Alhamis. An gudanar da Jana’izar ne a…
Sanannen malamin addinin musulunci a Nigeriya Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi ya rasu. Shaik Ibrahim Disina, daya daga cikin manyan malamai a Nigeriya kuma darakta janar na gidan talabijin na…
Allah ya yiwa Galadiman Kano Alhaji Abbas Sanusi Bayero rasuwa. Daya daga cikin Iyalansa ne ya shaidawa DW Hausa cewa nan gaba kadan za’a sanar da lokacin jana’izarsa. Alhaji Abbas…
Shahararren ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takara mataimakin gwamnan jahar Kano a jam’iyyar APC Alhaji Murtala ya sule Garo ya taya daukacin al’ummar Musulmi murna bikin sallah karama. Hakazalika, Alhaji…
Kungiyar ma’aikatan Radiyo da Talabijin da Dakunan Wasannin kwaikwayo (RATTAWU) ta kasa ta bukaci gwamnatin Jihar Kano da ta tallafa domin samar mata ofis na Din-Din-Din don cigaban ‘ya’yan ta.…
Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta haramta gudanar da bukukuwan Sallah a fadin jihar. Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano Ibrahim Adamu Bakori ne ya sanar da haka…
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…
Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke duk wasu shirye-shiryen gudanar da Bukukuwan Sallah karama a fadin jihar Kano. Aminu Ado Bayero ya…