Truth and Objectivity
Ƙungiyoyin farar hula a jihar Edo sun hau kan titunan Benin, babban birnin jihar, domin nuna adawa da karin farashin man fetur da aka yi a baya-bayan nan. Masu zanga-zangar…
DAGA: KAMAL UMAR An bayyana Alhaji Lawal Kolo Geidam a matsayin cikakken Dan kishin kasa Wanda Kuma ya sadaukar da lafiyarsa da lokacin sa wajen wajen zagaye dukkanin jihohin dake…
Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya ce hukumar sa zata yi amfani da sashin dokar ma’aikatar wajen tursasawa tare da magance…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano tace zata yi amfani tare da girmama shawarwarin da shugabannin kasuwannin jihar nan zasu bata domin shawo kan tarin shara a cikin…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta jaddada kudirin ta na baiwa kungiyoyi masu zaman kan su na ciki da wajen kasar nan cikakken hadin kan daya kamata…
Dan takarar shugabancin karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Ussaini Kura ya ce al’ummar karamar Hukumar Ungogo suna alfahari da irin Cigaban da jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso…
Kungiyar tsofaffin Daliban makarantar share fagen shiga jami a ta Kano wato CAS aji na shekarar 2003 ta gudanar da liyafar cin Abinci domin taya murna ga Daya daga cikin…
Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana gamsuwar ta bisa yadda aikin kwashe shara yake gudana a fadin jihar nan. Shugaban Majalisar Rt Honarabil Isma’il Jibrin Falgore ne ya bayyana hakan…
Kasar Rasha ta sanar wa Majalisar Ɗinkin Duniya da takwararta ta kasar Turkiyya da kuma Ukraine cewa ba za ta sake sabunta yarjejeniyar fitar da hatsi ba wadda ta bai…
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Kungiyar direbobi tashar Malam Kato dake Kano ta bukaci Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf da yayi duba tare da kwace tashar Motar da tsohuwar…