Truth and Objectivity
Jamiar Bayero Kano zata gudanar da bikin yaye dalibai karo na 39 da kuma karrama wasu fitattun mutane bisa irin gagarumar gudunmawar da suke baiwa ilimi da kuma cigaban al’umma.…
DAGA: SHU’AIBU SANI BAGWAI, KANO Biyo bayan karancin ruwa da ake samu a gonakin Noman rani, Manoma a wuraren noma na Madatsar ruwa ta Watari da ke karamar hukumar Bagwai…
A wani mataki na tsaftace shirye-shiryen da ake yadawa a tsakanin al’umma, hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta dakatar da wani shiri Mai suna ‘Zarmalulu’ tare da…
Tsohon ministan tsaro na kasar Isra’ila Yoav Gallant ya ce sun yi amfani da Ababen Fashewa da nauyin su ya kai tan 80 don kai harin da ya kashe shugaban…
Shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya ce a shirye yake ya tattauna da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin kai tsaye matukar hakan zai kawo karshen yakin da kasarsa take yi…
DAGA: SANI MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Majalisar karamar hukumar Dala ta ce tana duba yiwuwar kara Alawus din Limamai da Ladanai a yankin domin jindadin cigaba da ilimintar da al’umma.…
Sa’o’i kadan bayan rantsar da shi, sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya hanu a kan dokar dakatar da dukkan tallafin da kasarsa take bawa kasashen duniya ba tare…
Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano Salman Dogo da Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila sun ziyarci gurin da akayi rikici tsakanin al’umma da jami’in yan sanda a Kauyen…
Akalla mutane Uku ne ciki harda Dan sanda guda daya ake zargin sun rasa rayuwakansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin jam’an yan sanda da al’umma a yankin…
Gidauniyar Hajiya Zainab Ahmed Suleiman ta fara aikin gina cibiyar koyar karatu da sana’o’i Kyauta ga marayu da masu karamin karfi a Kauyen Ruwantsa dake mazabar Kore cikin yankin karamar…