Truth and Objectivity
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Ambasada Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya bayyana bukatar dake akwai na Samar da Wani tsari…
Majalisar karamar Hukumar Gabasawa ta Sha alwashin kawo karshen dukkan Matsalolin da kungiyar dake rajin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Nigeria ACOMIN ta Zayyana a mazabu biyu a…
DAGA: AHMED HAMISU GWALE, KANO Maganar ta gaskiya Kano Pillars tayi abin da ya kamata a ya ba mata na dawowa gasar Premier ta kasa wato (NPFL), domin kuwa a…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Shugaban hukumar kwashe shara ta jihar Kano Ambassador Alhaji Ahmadu Haruna Zago yace nan gaba kadan gwamnati zata Samar da tsarin da zai Kara jaddada…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta ce kafin karshen shekarar nan da muke ciki al’ummar jihar da na duniya zasu ga yadda taswirar zata canza ya zuwa…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo karkashin jam’iyar NNPP Mai alamar kayan marmari Alhaji Janaidu Rabi’u Dan-oga ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Shugaban kwamitin karta kwana na kwashe sharar jihar Kano Ambassador Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya Sha alwashin cigaba da sadaukar kan sa wajen ganin jihar…
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya (OIC) na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani…
Tsohon dan wasan tsakiya Arsenal, Barcelona da Chelsea Cesc Fabregas ya sanar da yin ritaya daga kwallon kafa. Dan wasan mai shekara 36 ya sanar da yin ritayarsa ne a…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta ce kwashe sharar dake jibge akan tirin gidan sarkin Kano daura da gidan Dan masani dab da Kofar shiga Makarantar SAS…