Truth and Objectivity
Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano Salman Dogo da Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila sun ziyarci gurin da akayi rikici tsakanin al’umma da jami’in yan sanda a Kauyen…
Akalla mutane Uku ne ciki harda Dan sanda guda daya ake zargin sun rasa rayuwakansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin jam’an yan sanda da al’umma a yankin…
Gidauniyar Hajiya Zainab Ahmed Suleiman ta fara aikin gina cibiyar koyar karatu da sana’o’i Kyauta ga marayu da masu karamin karfi a Kauyen Ruwantsa dake mazabar Kore cikin yankin karamar…
Gwamnatin jihar Kano ta ce an Sauya lokacin Tsaftar Muhallin da ake Gudanarwa a duk juma’a da Asabar din karshen wata ta Watan Janairun 2025 zuwa mako mai zuwa. Daraktan…
Rundunar hadin gwiwa ta “Operation Hadin Kai” ta rundunar sojin Nigeriya da ke yankin Arewa maso Gabashin kasar nan ta sanya dokar hana amfani da jiragen sama marasa matuka, wadanda…
Sabon shugaban riko na kungiyar daliban Hausa a kwalejin ilmi ta Aminu Kano AKCOE hadin gwiwa da jami’ar tarayya da ke Dustin-ma a jihar Katsina FUDMA ya ce zasu bada…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO A kokarinta na ganin ta kara bunkasa ayyukanta Makarantar madinatul Ahbabu Daiba dake unguwar Rijiyar lemo cikin karamar hukumar Dala a jihar Kano ta gudanar…
Karamin ministan man fetir da Iskar Gas Rt. Hon. Ekperikpe Ekpo ya yabawa kamfanin Kula da albarakun man fetir na kasa NNPC bisa nasarar aiwatar da manufofin shugaban kasa ta…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Majalisar Shura ta darikar Tijjaniyya ta kasa a madadin daukacin mabiya darikar Tijjaniyya sun yabawa gwamna jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf bisa nadin da…
Zababban shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce idan aka Rantsar da shi shugabancin kasar zai hana dukkan yaran da aka haifa a kasar Izinin zama yan Kasa. Trump ya…