Truth and Objectivity
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya (OIC) na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani…
Tsohon dan wasan tsakiya Arsenal, Barcelona da Chelsea Cesc Fabregas ya sanar da yin ritaya daga kwallon kafa. Dan wasan mai shekara 36 ya sanar da yin ritayarsa ne a…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta ce kwashe sharar dake jibge akan tirin gidan sarkin Kano daura da gidan Dan masani dab da Kofar shiga Makarantar SAS…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Hussaini Kura ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Kano Injiniya…
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya (NAFDAC) ta gargadi ‘yan kasar nan da su yi taka tsantsan wajen shan wani gurbataccen lemon kwalba na Sprite mai yawan…
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Umar Haruna Doguw ya bada tabbacin farfado da Ilimi a jihar ya na Mai cewa duk wani maaikaci da ba zai bada gudun mowa ba…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sake kwashe ‘yan ƙasar ta 126 daga kasar Sudan sakamakon rikicin da ake yi a ƙasar tsakanin sojoji da runduna ta musammai yaki da Kwantar da…
Rundunar jami’an tsaron gabar ruwa ta kasar Amurka, ta ce an gano ragowar tarkacen karamin jirgin ruwan nan na Titan da ya yi nutse zuwa karkashin teku, wanda binciken kwararru…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Wani Dattijo Mai shekaru 60 da haihuwa Muhammad Musa ya kasance daga cikin daliban da sukayi saukar Alqur’ani Mai girma a Unguwar Mai aduwa cikin…
Akalla mutane 36 ne suka mutu a wasu tashe-tashen hankula a jihar Puntland da kuma yankin Lower Shabellebiyu da ke ƙasar Somalia. Likitoci sun ce aƙalla mutane 26 ne suka…