DAGA: IBRAHIM AMINU RIMIN-KEBE Zababban dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Minjibir da ungogo, a jam’iyyar NNPP, Honarabil Sani Adamu Wakili ya jagoranci rabon kayan sallah ga marayu kimanin…
Allah ya yiwa Hajiya Rabi rasuwa, wacce mata ce ga babban dan kasuwar nan, Alhaji Aminu Dantata. Hajiya Rabi ta rasu a daran yau Asabar a kasar Saudiyya, bayan ta…
Mutumin da ya mallaki zakaran da aka zartar wa hukuncin kisa a jihar Kano dake Arewacin Nigeria, ya ce bai ji daɗin yadda marigayin ya haɗa shi faɗa da maƙwabcinsa…
Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, ta sanar da cewa maniyyata aikin hajjin bana za su biya kuɗi da ya kai naira miliyan 2 da dubu 890 a…
DAGA: ABDULMAJID HABIB ISA TUKUNTAWA, KANO Mai martaba sarkin Gaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir ya nada Mujahid Bello Idris a matsayin sabon dagacin garin Gumakka dake karamar hukumar Warawa. Nadin…
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Kungiyar matuka motocin Akori-kura ta kasa reshen jihar Kano dake railway, tana ci gaba da kokawa dangane da rashin guri na din-din-din da kungiyar take…
Shugaban Kungiyar Daliban Jami’ar Yusuf Maimuna Sule (YUMSUK) dake Kano a Arewa maso yammacin Nigeria ya bukaci a kara adadin sabbin daliban da ake wa Gwajin lafiya. Tafida Akilu wanda…
Gwamnatin Tarayyar ta bayyana ranakun Juma’a 7 ga watan Afrilu da kuma Litinin 10 ga wata a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan bikin Easter na wannan shakarar. Ministan cikin gida…
Daurarru sama da dubu daya ne dake zaune a gidajen gyaran hali na goron Dutse da Kurmawa a nan Kano suka amfana da ganin likitoci daban daban tare da ba…
Kasar Rasha ta karɓi shugabancin kwamitin taro na Majalisar Ɗinkin Duniya duk da ƙoƙarin makociyar Rashan wacce kuma suke yakar juna a yanzu wato Ukraine na ganin hakan bai tabbata…