• Sat. Apr 11th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Ranakun Hutun Ester

Gwamnatin Tarayyar ta bayyana ranakun Juma’a 7 ga watan Afrilu da kuma Litinin 10 ga wata a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan bikin Easter na wannan shakarar. Ministan cikin gida…

Kungiyar Likitici Musulmi Ta Duba Daurarru 1,000 Da Basu Magani Kyauta.

Daurarru sama da dubu daya ne dake zaune a gidajen gyaran hali na goron Dutse da Kurmawa a nan Kano suka amfana da ganin likitoci daban daban tare da ba…

Rasha Ta Karɓi Shugabancin Kwamitin Tsaro Na MDD

Kasar Rasha ta karɓi shugabancin kwamitin taro na Majalisar Ɗinkin Duniya duk da ƙoƙarin makociyar Rashan wacce kuma suke yakar juna a yanzu wato Ukraine na ganin hakan bai tabbata…

VIDEO: Yadda Shugaban Kamfanin “Dan-kata Investment” Ya Rabawa Mutane Kusan 2,000 Kayan Abinci

DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Daya daga cikin Yan kasuwa a Kano dake Arewacin Nigeria Alhaji Abubakar Sadiq Dan Gaske ya bukaci al’umma da su rika tallafawa mabukata da masu…

Ba Zan Yi Wa Sabon Gwamnan Kano Katsalandan Ba – Kwankwaso

Madugun Jam’iyar NNPP kuma Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya wuce a Najeriya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai yi wa gwamnan Kano mai…

Rasha ta Kama Dan Jaridar Amurka Bisa Zargin Leken Asiri

Hukumar tsaron cikin gidan ta kasa Rasha ta ce ta kama wani dan jarida Ba’Amurke da ke aiki da mujallar Wall Street Journal a Rasha kan zargin yi mata leken…

Raila Odinga Ya Jagoranci Zanga-zangar Adawa da Gwamnatin Kenya

Maduguna yan adawa a kasar Kenya Raila Odinga ya jagoranci gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnati a yankin Imara Daima a Nairobi babban birnin ƙasar. Ayarin motocin Odinga sun bi…

An rantsar da Hamza Yousaf Musulmi na farko da ya zama shugaban Scotland

An rantsar da Humza Yousaf a matsayin shugaban yankin Scotland a wani ƙwarya-ƙwaryar buki a birnin Edinburgh. Humza, ya zama musulmi na farko da ya riƙe muƙamin. Majalisar dokokin Scotland…

Zulum Zai Gina Kauyuka 3 Don Tsugunar da ‘Yan Gudun Hijira 20,000

Gwamnamn jihar Bornon Babagana Umara Zulum ya bayyana shirin sake gina wasu ƙauyuka uku domin sake tsugunar da ‘yan gudun hijirar da mayaƙan Boko Haram suka raba da muhallansu. Fiye…

Cin Zaben Abba Gida-gida Nasarar Mutanen Kano Ce — Dr. Shafi’u Kura

Sakataren jam’iyar NNPP na Karamar hukumar Ungogo ya taya zababban gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabiru Yusuf Murnar Lashe zaben yana mai bayyana sakamakon zaben a matsayin nasara ga al’ummar…