Truth and Objectivity
Al’umma garin Kandawa dake karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun bukaci gwamnatin jihar data kai musu dauki domin gyaran hanyar shiga garin wacce ta lalace. Wani dan asalin yankin…
Hukumar Zakka ta Hubusi ta Jihar Kano hadin gwiwa da hukumar Shara’a da majalisar Malamai da ta Limaman Juma’a da kuma kungiyar ma’aikatan Zakka da Wakafi ta kasa sun amince…
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Rano Muhammad Naziru Ya’u daga kujerar sa, na tsawon watanni uku, sakamakon korafin da Kansiloli 9 daga cikin 10 na…
Kasar China ta bada da umarnin dakatar da siyan na’urar nadar bayanai wato “Chips wacce kamfanin “Nvidia” yake samarwa. China ta dauki matakin ne a cewar mahukata don fargabar tsaro…
Fitaccen tsohon jami’in Sojan Nigeriya Kanal Daudu Suleiman ya rasu. Umar Daudu Suleiman, Daya daga cikin ‘ya’yan Marigayin ne ya tabbatar da rasuwar mahaifi nasu. Kanal daudu Sulaiman tsohon Sojan…
DAGA: ZULAIHAT AHMED UBA, KANO Bawa dalibai tallafi a bangaren karatunsu a lokacin da suke karatu Yana Kara musu kaimi da kwarin guiwa wajen mayar da hankali a kan karatun…
Shugaban kungiyar tsofaffun kansilolin Jam’iyyar APC wanda wasun su suka sauya sheka daga Jam’iyyar ta APC zuwa NNPP sun, musanta maganar da shugaban Jam’iyyar APC na Kano Abdullahi Abbas ya…
Kasar Amurka ta Sanya sabon Haraji kaso 15 cikin 100 kan kayan da ake sarrafawa daga Nigeriya da kuma mabanbantan kaso kan kayayyakin wasu kasashen Afirka 12 wanda ake shigar…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Fitaccen dan kasuwa a nan Kano Alhaji Kabiru Sani Kwangila Yakasai (SKY) ya bukaci gwamnatoci a matakai daban daban na kasar nan dasu maida hankali…
An tabbatar da cewa Jita-Jitar da ake yadawa game da rasuwar shahararren mawakin nan Aminudden Ladan Abubakar wanda aka fi sani da Aminu Ala ba gaskiya ba ce. Wasu Jita-Jita…