Truth and Objectivity
A kokarinta na yaki da cutar Tamowa wacce ke baraza ga lafiyar Mata da kananan yara musamman a yankunan karkara, kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa…
DAG: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Masu fama da lalurar Tabin hankali suna bukatar kulawa da ta dace domin inganta rayuwarsu, hakan yasa Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara sama da 600 da abinci mai gina jiki don yaki da cutar yunwa…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Kungiyar ‘yan Kasuwa da masu safarar Ridi ta kasa reshen Jihar Kano ta bayyana cewa matsalar tsaro na barazanar kawo ƙarshen Noman Ridi a Arewacin…
DAGA: BUHARI ALI ABDULLAHI, KANO Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai ziyara ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa mata masu Juna biyu da kananan Yara su 400 da garin Bul-Bul wanda ya kasance abinci mai gina jiki da…
Ban cika son tsoma baki na a kan komai ba amma zan yi magana a kan batun Malam Lawan Triumph saboda al’amari ne da ya shafi Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam.…
Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam Ibrahim Khaleel, ya ce kamata ya yi wajen Maulidi ya zama wake Mai nutsuwa Saboda ana Ambaton Allah madaukakin sarki da…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi da ma Mata wato CSADI ta tallafawa mata da kananan Yara 200 da ingantaccen abinci mai gina Jiki da kuma dabarun hada shi…
An kone wata mota wacce ake tunanin ta ‘yan sanda ce a caji ofis din rundunar ƴan sanda ta kasa reshen karamar hukumar Garko dake Jihar Kano ne Sakamakon arangama…