• Sat. Apr 11th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

LABARI CIKIN HOTUNA: Gobara Ta Cinye Babban Asibiti a Bebeji

Wata gobara da har yanzu ake cigaba da binciken asalin tashin ta, ta yi sanadiyar konewar dukkan babban Asibitin garin Tiga (Tiga General Hospital) da ke Karamar hukumar Bebeji ta…

Jam’iyar NNPP Kawai Na Ce a Zaba — Kawu Sumaila

Zababben sanatan Kano ta Kudu, Honarabil Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya bayyana cewar ba gaskiya ba ne jita-jitar da ke yawo cewar yana marawa wata jam’iyya baya a zaben gwamna…

Juventus ta Dakatar da Pogba Saboda Rashin Da’a

Kungiyar kwallon kafata ta Juventus ta yi wasa ba tare da dan wasan tsakiyarta Paul Pogba ba, a nasarar da ta samu a kan Freighburg a zagayen kungiyoyi 16 na…

Xi Jinping na China Zai ci Gaba da Mulki a Wa’adi na 3

Shugaban kasar China Xi Jinping ya samu damar ci gaba da mulki a wa’adi na 3 a Juma’ar nan, abin da ya sa ya zama shugaba mafi karfin iko a…

Ku Kaucewa Shiga Bangar Siyasa Don Tsira Da Mutunci — Mustapha Abubakar

BY: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugabancin kungiyar matasan yan kasuwar unguwar Gama Gidan kara ya shawarci matasan jihar Kano, musamman na yankin gama da su kaucewa shiga bangar siyasa a…

Wasu Mutane Na Shirin Tayar Da Hankali A Lokacin Zaben Gwamnoni — DSS

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ce akwai shirin da wasu mutane ke yi na tayar da hankali a wasu sassan Nigeria a zaɓen gwamnoni da ke tafe. A…

Koyar da Alku’rani Nauyi ne Malamai ke Sauke Wa Iyaye — Alaramma Sadisu

DAGA: MUKTAR YAHAYA SHEHU Shugaban makarantar Tahfizul Qur’an da ke Unguwar Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kumbotso Alaramma Muhammad Sadisu ya bayyana koyar da Alku’rani da malamai ke yi a…

Za Mu Zabi Gawuna Don Zama Gwamnan Kano — Rabi’u Tumfafi

DAGA: IBRAHIM SANI GAMA Sakataran kungiyar kasuwar Abinci ta Duniya dake Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa kwamared Rabiu Abubakar Tumfafi, ya sha alwashin ci gaba da baiwa Dakta Nasuru…

YANZU YANZU: Kotu ta bayar da Belin Alhasan Ado Daguwa.

Babban kotun tarayya Mai lamba ta Biyu da ke zaman ta a nan Kano karkashin jagorancin Justin Yunus Nasir ta bayar da Belin shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta…

An sace Ma’aikatan kungiyar Red Cross a Mali.

Kungiyar Bada agaji ta kasa da kasa wato Red Cross ta ce an sace Ma’aikatan ta a arewacin kasar Mali. Kungiyar ta ce an sace ma’aikatan ne a tsakanin hanyar…