Truth and Objectivity
A yunkurin ta na ganin an tabbatar da yaki da yaduwar cututtuka da kuma tabbatar da tsaftar muhalli, gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yan lemo…
Mazauna unguwar Lokon Makera a yankin karamar hukumar Gwale dake cikin kwaryar Birnin Kano sun koka kan yadda suke shafe sama da kwanaki 33 basa samun wutar Lantarki duk da…
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma shugaban jam’iyyar APC Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wata ganawar sirri da wasu manya cikin jam’iyyar NNPP mai mulkin Jihar Kano. Cikin wadanda aka…
A wani mataki na maida martani da kuma bayyana matsayin ta, kungiyar samarin Tijjaniyya ta Nigeriya ta yi Tir da Allah-wadai da hukuncin da kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce kasarsa zata sake kara harajin ga dukkan kayan da ake shiga da su daga kasar China da kaso 125. Karin na zuwa ne…
DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Uba Sani ya kaddamar da shirin sarrafa amfanin gona na musamman Irinsa na farko a NajeriyaāSpecial Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ). Ana sa…
Wani ruwan sama mai karfi kamar da bakin kwarya yayi sanadin rushewar gidajen da ba’asan adadinsu ba a karamar hukumar Uromi Esan ta Arewa a jihar Edo. Rushewar gidajen na…
Rundunar yan sandan ta kasa ta gayyaci sarkin Kano Muhammadu Sanusi II bisa zargin karya dokar da ta saka na hana gudanar da hawan a lokutan bukukuwan karamar Sallah. A…
DAGA: NASIRU WAZIRI, BAUCHI Dubban Mutane ne suka Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Idris Dutsen Tanshi wanda Allah yayi wa rasuwa a daren jiya Alhamis. An gudanar da Jana’izar ne a…
Sanannen malamin addinin musulunci a Nigeriya Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi ya rasu. Shaik Ibrahim Disina, daya daga cikin manyan malamai a Nigeriya kuma darakta janar na gidan talabijin na…