Truth and Objectivity
A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…
Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da hubusi ta jihar Kano ta kai ziyarar jaje da kuma ta’aziyya ga wadanda ibtilain hadarin mota ya hada dasu bayan sun halarci…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen waje 12 Shiga kasarsa ta Amurka. Haka kuma mista Trump ya bada umarnin tsaurara dokar shiga kasar ta Amurka ga wasu…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Kungiyar masu Dillancin filaye ta jihar Kano KPADA ta gudanar da taron wayar da kai ga ‘ya’yan ta domin kara tsaftace harkar da kuma samar…
Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da haramta hawan Sallah a fadin jihar Kano. SP Abdullahi Haruna Kiyawa, kakakin rundunar Yan Sandan Jihar Kano ne ya bayyana hakan cikin…
Kungiyar ma’aikatan Radio, Talbijin da Dakunan Wasannin ta kasa reshen jihar Kano RATTAWU ta bayyana kudawar ta da rasuwar mutane 22 da suka kasance wasu daga cikin “yan tawagar wasan…
Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarni ga dukkan makarantun Firamare da na Sakandare a fadin jihar da su tafi hutun Babbar Sallah daga ranar Laraba, 4 ga Yuni, 2025…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Akalla mutane 20 ake tunanin sun mutu wanda suka Wakilci Jihar Kano a gasar wasanni ta kasa sakamakon hatsarin mota da su kayi a garin…
Kasar Spain Da Ireland za su kakabawa kasar Isra’ila takunkumi sakamakon kisan gillar da ta ke yiwa Falasdinawa a yakin Gaza. Ministan harkokin wajen Spain Manuel Albares Bueno ya ce…