Truth and Objectivity
Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam Ibrahim Khaleel, ya ce kamata ya yi wajen Maulidi ya zama wake Mai nutsuwa Saboda ana Ambaton Allah madaukakin sarki da…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi da ma Mata wato CSADI ta tallafawa mata da kananan Yara 200 da ingantaccen abinci mai gina Jiki da kuma dabarun hada shi…
An kone wata mota wacce ake tunanin ta ‘yan sanda ce a caji ofis din rundunar ƴan sanda ta kasa reshen karamar hukumar Garko dake Jihar Kano ne Sakamakon arangama…
Hukumar kula da madatsun ruwa ta Najeriya wato “Nigeria Hydrological Services Agency (NiHSA)” ta yi gargaɗin cewa aƙalla jihohin arewacin Najeriya guda 18 ne ke fuskantar barazanar ambaliya a mako…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, ASABA Hukumar wasannin ta kasa ta tabbatar da cewa ‘Yan wasa da masu horar da su 6,382 zasu halarci gasar ajin matasa ta kasa karo ta…
DAGA: SHU’AIBU SANI BAGWAI, KANO Daruruwan magoya bayan Jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya a Karamar Hukumar Bagwai sun roki gwamna Alh. Abba Kabir Yusuf da kuma Shugaban Jam’iyyar na Jiha, Alh. Hashimu…
Jam’iyyar APC mai ta nemi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar tare da soke zaɓen cike gurbi da ke gudana yanzu haka a jihar Kano saboda…
Al’umma garin Kandawa dake karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun bukaci gwamnatin jihar data kai musu dauki domin gyaran hanyar shiga garin wacce ta lalace. Wani dan asalin yankin…
Hukumar Zakka ta Hubusi ta Jihar Kano hadin gwiwa da hukumar Shara’a da majalisar Malamai da ta Limaman Juma’a da kuma kungiyar ma’aikatan Zakka da Wakafi ta kasa sun amince…
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Rano Muhammad Naziru Ya’u daga kujerar sa, na tsawon watanni uku, sakamakon korafin da Kansiloli 9 daga cikin 10 na…