Truth and Objectivity
Allah ya yiwa Galadiman Kano Alhaji Abbas Sanusi Bayero rasuwa. Daya daga cikin Iyalansa ne ya shaidawa DW Hausa cewa nan gaba kadan za’a sanar da lokacin jana’izarsa. Alhaji Abbas…
Shahararren ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takara mataimakin gwamnan jahar Kano a jam’iyyar APC Alhaji Murtala ya sule Garo ya taya daukacin al’ummar Musulmi murna bikin sallah karama. Hakazalika, Alhaji…
Kungiyar ma’aikatan Radiyo da Talabijin da Dakunan Wasannin kwaikwayo (RATTAWU) ta kasa ta bukaci gwamnatin Jihar Kano da ta tallafa domin samar mata ofis na Din-Din-Din don cigaban ‘ya’yan ta.…
Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta haramta gudanar da bukukuwan Sallah a fadin jihar. Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano Ibrahim Adamu Bakori ne ya sanar da haka…
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya umarci al’ummar musulmi a fadin Nigeriya da su fara duban watan Shawwal (Watan karamar Sallah) a gobe Asabar 29 ga…
Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke duk wasu shirye-shiryen gudanar da Bukukuwan Sallah karama a fadin jihar Kano. Aminu Ado Bayero ya…
A wani mataki na bayyana gaskiyar lamari, babban daraktan shirin Mai martaba Prince Daniel wanda aka fi sani da ABOKI ya musanta cewa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta…
DAGA: ASHIRU GIDAN TUDU, KANO A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu da masu karamin karfi, kungiyar Salanta A Yau dake yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye,…
Wani matashi Shu’aibu Haruna dan asalin yankin Kiru da Bebeji ya bayyana takaicin yadda mutumin da bai temaki kowa ba, ake zarginsa da nema Kujerar Sanatan Kano ta Kudu, yana…
A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…