Truth and Objectivity
Masarautar Gaya da ke jihar Kano ta Tuge rawanin Alhaji Usman Alhaji daga mukamin Wazirin Gaya. Sanarwar da Masarautar ta fitar a ranar Laraba ta ce matakin ya fara…
Majalisar kula da huldar ‘yan Amurka da Musulmi a Duniya “Council on American– Islamic Relations (CAIR)” ta yi Allah wadai da kiran da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na…
Vishwash Kumar Ramesh, shine mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin ‘Air India mai dauke da mutane 242 wanda da farko aka tsara zai sauka da misalin Karfe…
Wani lauya mai zaman kansa Barista Salisu Salisu Umar ya ce za su kai Sarki Muhammadu Sanusi II Kara Kotu bisa zarginsa da Daukar Nauyin Yan Daba da kuma razana…
A tattaunawar da sukayi ta wayar tarho, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gayawa Fire Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu cewa “Babu maganar yaki Da Iran”. Kalaman Trump na zuwa ne…
Kasar Isra’ila na shirin kai hare-hare kan guraren makaman Nukiliyar kasar Iran. Haka ma, Iran ta yi alkawarin mummunar ramuwar gayya ta hanyar lalata dukkan guraren da ake ajiya ko…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da hubusi ta jihar Kano ta kai ziyarar jaje da kuma ta’aziyya ga wadanda ibtilain hadarin mota ya hada dasu bayan sun halarci…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya Haramtawa ‘Yan ƙasashen waje 12 Shiga kasarsa ta Amurka. Haka kuma mista Trump ya bada umarnin tsaurara dokar shiga kasar ta Amurka ga wasu…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Kungiyar masu Dillancin filaye ta jihar Kano KPADA ta gudanar da taron wayar da kai ga ‘ya’yan ta domin kara tsaftace harkar da kuma samar…
Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da haramta hawan Sallah a fadin jihar Kano. SP Abdullahi Haruna Kiyawa, kakakin rundunar Yan Sandan Jihar Kano ne ya bayyana hakan cikin…