Truth and Objectivity
Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin a Binciki musamman da ya janyo fasa gidan Ajiya da gyaran Hali na Koton Karfe dake Jihar Neja. Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya yi…
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da Umar Namadi na Jigawa na cikin mayan mutanen da suka Halarci Jana’izar Hajiya Safara’u Umaru Baribari, mahaifiyar gwamnan Jihar Katsina Dikko Umar…
Shugaban jam’iyar SDP na kasa reshen jihar Kano ya ce matemakin shugaban majalisar Dattawa ta kasa Barau I. Jibrin baya Mutunta Jam’iyarsa ta APC shi yasa yake karya ka’idojin ta…
Wata gagarumar Gobara da ta tashi a kasuwar Yan Gwan-gwan dake yankin unguwar zangon-Dakata cikin yankin karamar hukumar Nassarawa a Kano ta yi sanadin Kone kusan dukkan Kasuwar. Gobarar wacce…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump da takwaransa na Rasha Vladimir Putin suna tattaunawa game da yakin Ukraine. Babu dai tabbacin abun da suka tattauna a kai har zuwa lokacin hada…
Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya ce kasarsa ta yanke duk wata huldar Diflomasiyya da kasuwanci da kasar Belgium ba tare da Bata lokaci ba. Paul Kagame ya zargi Belgium…
Sabon sakatare janar na kungiyar tsaro ta NATO Mark Rutte ya ce a yanzu babu maganar yiwa kasar Ukraine rejista a kungiyar, yana mai cewa ‘a yanzu babu yiwa Ukraine…
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncin da ta yanke ranar 10 ga watan Janairu wanda ya tabbatar da matakin da gwamnatin jihar Kano ta…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Mai martaba Sarkin Rano a jihar Kano Dakta Muhammad Umar ya bukaci mahukuntan hukumar Zakka da Hubusi ta Jihar Kano da su Fadada ayyukan su…
DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Fitaccen ɗan jarida kuma ɗan siyasa, Malam Yusuf Abubakar Dingyaɗi ya koka da yadda Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) take yi wa Musulmi kutse a kan…