Truth and Objectivity
Kungiyar ma’aikatan Radio, Talbijin da Dakunan Wasannin ta kasa reshen jihar Kano RATTAWU ta bayyana kudawar ta da rasuwar mutane 22 da suka kasance wasu daga cikin “yan tawagar wasan…
Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarni ga dukkan makarantun Firamare da na Sakandare a fadin jihar da su tafi hutun Babbar Sallah daga ranar Laraba, 4 ga Yuni, 2025…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Akalla mutane 20 ake tunanin sun mutu wanda suka Wakilci Jihar Kano a gasar wasanni ta kasa sakamakon hatsarin mota da su kayi a garin…
Kasar Spain Da Ireland za su kakabawa kasar Isra’ila takunkumi sakamakon kisan gillar da ta ke yiwa Falasdinawa a yakin Gaza. Ministan harkokin wajen Spain Manuel Albares Bueno ya ce…
Al’ummar garin Rano dake Jihar Kano sun yiwa babban Baturen Yan Sandan yankin (DPO) dukan kawo wuka wanda ya yi sanadin mutuwarsa sakamakon zargin Yan sanda da kama wani bakanike…
Hukumomin kula da shige da fice na kasar Saudi Arabia sun hana shahararren Malamin Addinin musulunci dan Nigeriya Sheik Ahmed Abubakar Mahmoud Gumi shiga Kasar duk kuwa da Bashi Biza…
A dai-dai lokacin da ya rage saura mako biyu, Musulmai su gudanar da Bukukuwan Babbar Sallah, farashin Dabbobi a kasuwanni a Jihar Kebbi nada sauki. Wakilin GLOBAL TRACKER a Jihar…
DAGA: IBRAHIM AMINU RIMIN KEBE, KANO Hukumar kare hakkin mai siye da amfanin kayayyaki ta jihar Kano ta kama kaya na sama da kudi na naira miliyan dari hudu (400,000,000.00)…
Rikici tsakanin matasa a kauyukan Faruruwa da Tarandai ya yi sanadin kashe wani saurayi a karamar hukumar Takai da ke Jihar Kano. Bayanai da Dan jarida Mai bibiyar harkokin tsaro…
Jaridar “A. G. D. Only TV” ta karrama shugaban karamar hukumar Ghari dake Jihar Kano Alhaji Hashim Garba Mai-sabulu a matsayin daya daga cikin jajirtattun shugabanni kananan hukumomin Kano da…