Truth and Objectivity
Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya fice daga jam’iyar NNPP mai mulkin Jihar Kano zuwa APC mai mulkin tarayyar Nigeriya. Kawu Sumaila ya bayyana hakan…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da Hubusi ta jihar Kano ta gabatar da taron wayar da kan al’umma akan ayyukan da suka shafi hukumar da suka hadarda Zakka,…
Gobara Ta Kone Bangaren Shagon Yar Tiktok din nan Rahama Sa’idu da aka rushe wanda a jiya Alhamis. Idan ba’a manta ba dai jiya Alhamis ne hukumar rayawa da tsara…
A wani mataki na kare lafiyar al’umma don samun cigaba, gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta dauki matakin kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam domin dakile yaduwar…
A yunkurin ta na ganin an tabbatar da yaki da yaduwar cututtuka da kuma tabbatar da tsaftar muhalli, gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yan lemo…
Mazauna unguwar Lokon Makera a yankin karamar hukumar Gwale dake cikin kwaryar Birnin Kano sun koka kan yadda suke shafe sama da kwanaki 33 basa samun wutar Lantarki duk da…
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma shugaban jam’iyyar APC Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wata ganawar sirri da wasu manya cikin jam’iyyar NNPP mai mulkin Jihar Kano. Cikin wadanda aka…
A wani mataki na maida martani da kuma bayyana matsayin ta, kungiyar samarin Tijjaniyya ta Nigeriya ta yi Tir da Allah-wadai da hukuncin da kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce kasarsa zata sake kara harajin ga dukkan kayan da ake shiga da su daga kasar China da kaso 125. Karin na zuwa ne…
DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Uba Sani ya kaddamar da shirin sarrafa amfanin gona na musamman Irinsa na farko a Najeriya—Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ). Ana sa…