Truth and Objectivity
DAGA: IBRAHIM AMINU RIMIN KEBE, KANO Hukumar kare hakkin mai siye da amfanin kayayyaki ta jihar Kano ta kama kaya na sama da kudi na naira miliyan dari hudu (400,000,000.00)…
Rikici tsakanin matasa a kauyukan Faruruwa da Tarandai ya yi sanadin kashe wani saurayi a karamar hukumar Takai da ke Jihar Kano. Bayanai da Dan jarida Mai bibiyar harkokin tsaro…
Jaridar “A. G. D. Only TV” ta karrama shugaban karamar hukumar Ghari dake Jihar Kano Alhaji Hashim Garba Mai-sabulu a matsayin daya daga cikin jajirtattun shugabanni kananan hukumomin Kano da…
Daya daga cikin kwararru a nan Kano Alhaji Salisu Salisu Umar ya ce matakin da gwamnatin Jihar Kano da hukumar ta ce fina-finai da Dab’i suka dauka na soke ‘Kauyawa…
Matatar mai ta Dangote Ta sanar da sake rage kudin man Fetir a sannan Nigeriya ba ki daya. Cikin wata sanarwa da kamfanin ya wallafa a shafinsa na X a…
Kungiyar ma’ikatan Radio da Talbijin da Dakunan Wasannin kwaikwayo ta kasa reshen jihar Kano RATTAWU ta jaddada goyon bayan ta ga matakin da shugabanni kafafen yada labarai a Kano suka…
Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da wasu manyan fina-finan Hausa a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood guda 22 daga sakasu a kafafen Internet ko gidajen Talabijin a kokarinta na tabbatar…
A karon farko tun bayan fara yaki tsakaninsu a shekarar 2022, shugabanni kasashen Rasha da makwabciyarta Ukraine sun zasu fara zama tsakaninsu kai tsaye domin kawo karshen yakin. Za’a fara…
Gwamnatin jihar Kano ta nanata kudirinta naci gaba da bunkasa rayuwar jama’arta ta hanyar biyansu diyar aikin hanya na gwamnatin tarayya, Wanda ya taso tun daga Kabuga zuwa Rimin Gado…
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin Nigeriya Zagon Kasa EFCC ta tsare tsohon Dan majalisar tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Roni, Gwiwa, Kazaure da Yankwashi Muhammad Gudaji Kazaure bayan…