Customize Consent Preferences

We use cookies to help you navigate efficiently and perform certain functions. You will find detailed information about all cookies under each consent category below.

The cookies that are categorized as "Necessary" are stored on your browser as they are essential for enabling the basic functionalities of the site. ... 

Always Active

Necessary cookies are required to enable the basic features of this site, such as providing secure log-in or adjusting your consent preferences. These cookies do not store any personally identifiable data.

No cookies to display.

Functional cookies help perform certain functionalities like sharing the content of the website on social media platforms, collecting feedback, and other third-party features.

No cookies to display.

Analytical cookies are used to understand how visitors interact with the website. These cookies help provide information on metrics such as the number of visitors, bounce rate, traffic source, etc.

No cookies to display.

Performance cookies are used to understand and analyze the key performance indexes of the website which helps in delivering a better user experience for the visitors.

No cookies to display.

Advertisement cookies are used to provide visitors with customized advertisements based on the pages you visited previously and to analyze the effectiveness of the ad campaigns.

No cookies to display.

  • Mon. Jul 7th, 2025 1:39:27 PM

Global Tracker

Truth and Objectivity

Month: March 2023

  • Home
  • Xi Jinping na China Zai ci Gaba da Mulki a Wa’adi na 3

Xi Jinping na China Zai ci Gaba da Mulki a Wa’adi na 3

Shugaban kasar China Xi Jinping ya samu damar ci gaba da mulki a wa’adi na 3 a Juma’ar nan, abin da ya sa ya zama shugaba mafi karfin iko a…

Ku Kaucewa Shiga Bangar Siyasa Don Tsira Da Mutunci — Mustapha Abubakar

BY: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugabancin kungiyar matasan yan kasuwar unguwar Gama Gidan kara ya shawarci matasan jihar Kano, musamman na yankin gama da su kaucewa shiga bangar siyasa a…

Wasu Mutane Na Shirin Tayar Da Hankali A Lokacin Zaben Gwamnoni — DSS

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ce akwai shirin da wasu mutane ke yi na tayar da hankali a wasu sassan Nigeria a zaɓen gwamnoni da ke tafe. A…

Koyar da Alku’rani Nauyi ne Malamai ke Sauke Wa Iyaye — Alaramma Sadisu

DAGA: MUKTAR YAHAYA SHEHU Shugaban makarantar Tahfizul Qur’an da ke Unguwar Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kumbotso Alaramma Muhammad Sadisu ya bayyana koyar da Alku’rani da malamai ke yi a…

Za Mu Zabi Gawuna Don Zama Gwamnan Kano — Rabi’u Tumfafi

DAGA: IBRAHIM SANI GAMA Sakataran kungiyar kasuwar Abinci ta Duniya dake Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa kwamared Rabiu Abubakar Tumfafi, ya sha alwashin ci gaba da baiwa Dakta Nasuru…

YANZU YANZU: Kotu ta bayar da Belin Alhasan Ado Daguwa.

Babban kotun tarayya Mai lamba ta Biyu da ke zaman ta a nan Kano karkashin jagorancin Justin Yunus Nasir ta bayar da Belin shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta…

An sace Ma’aikatan kungiyar Red Cross a Mali.

Kungiyar Bada agaji ta kasa da kasa wato Red Cross ta ce an sace Ma’aikatan ta a arewacin kasar Mali. Kungiyar ta ce an sace ma’aikatan ne a tsakanin hanyar…

K/H Gwale ta Dauki Malaman Makaranta 20 Aiki

DAGA: Ibrahim Abubakar Diso, Kano A kokarin ta na inganta harkokin ilimi da kuma koyo da koyarwa a yankin ta, majalisar Karamar hukumar Gwale da dauki Malaman makarantar firamare 20…

Hukumar Kidaya Ta Kama Mai Mata Sojan Gona, Yana Karbar Kudi a Hannun Jama’a.

Daga Rabiu Sanusi, Kano Hukumar kidaya ta kasa reshen jihar Kano ano ta nesanta kanta da bayanan dake yawo na karbar naira 5,000 dan tabbatar da sunan Wandanda za suyi…

Shugaban Nijar Bazoum Ya Taya Bola Tinubu Murnar Cin Zaɓe

Shugaban kasar Niger Mohamed Bazoum ya taya sabon zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu murnar cin zaɓen da aka gudanar a ranar Asabar din da ta gabata. Cikin wani…