• Wed. Jun 18th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • Rundunar Yan Sandan Kano ta Kama Matashin da ya Kashe Mahaifiyar sa.

Rundunar Yan Sandan Kano ta Kama Matashin da ya Kashe Mahaifiyar sa.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama matashin nan Ibrahim Musa mai shekaru 22 bisa zargin sa da kashe mahaifiyar sa a unguwar Rimin Kebe dake yankin karamar…

Rundunar Yan Sandan Kano Na Neman Wanda ya Kashe Mahaifiyarsa Ruwa a Jallo

Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta tabbatar da cewa tana Neman Yaron nan Ibrahim Musa Mai shekaru 22 Ruwa a Jallo bisa Zargin sa da Kashe Mahaifiyarsa. Kakakin rundunar Abdullahi…

Alummar Tunga Sun Kai Koken su KEDCO Kan Rashin Wuta

Alummar Unguwar Tunga dake karamar Hukumar Gwale a jihar Kano Sun Kai kokensu kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, Jigawa da Katsina KEDCO don nuna damuwarsu kan halin matsin…

Muna Roko A Daga Darajar Shafin Intanet na YUMSUK — Shugaban Dalibai

DAGA: MUSTAPHA MUHAMMAD KANKAROFI Shugaba daliban Jami’ar Yusuf Maitama Sule wato (YUMSUK) dake Kano a Arewa maso yammacin Nigeria Tafida Sabo Akilu yayi kira ga sashin kimiyya da fasaha na…

Matar Alh Aminu Dantata ta Rasu

Allah ya yiwa Hajiya Rabi rasuwa, wacce mata ce ga babban dan kasuwar nan, Alhaji Aminu Dantata. Hajiya Rabi ta rasu a daran yau Asabar a kasar Saudiyya, bayan ta…

Banji Dadin Yadda Zakarana Ya hada Ni Fada Da Makocina Ba — Me Zakaran Da Aka Yankewa Hukunci Kisa

Mutumin da ya mallaki zakaran da aka zartar wa hukuncin kisa a jihar Kano dake Arewacin Nigeria, ya ce bai ji daɗin yadda marigayin ya haɗa shi faɗa da maƙwabcinsa…

Sarkin Gaya Ya Nada Mujahid Bello Dagacin Gumakka

DAGA: ABDULMAJID HABIB ISA TUKUNTAWA, KANO Mai martaba sarkin Gaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir ya nada Mujahid Bello Idris a matsayin sabon dagacin garin Gumakka dake karamar hukumar Warawa. Nadin…

YUMSUK: SUG Ta Roki Karin Adadin Sabbin Daliban Da Ake Duba Lafiyar Su

Shugaban Kungiyar Daliban Jami’ar Yusuf Maimuna Sule (YUMSUK) dake Kano a Arewa maso yammacin Nigeria ya bukaci a kara adadin sabbin daliban da ake wa Gwajin lafiya. Tafida Akilu wanda…

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Ranakun Hutun Ester

Gwamnatin Tarayyar ta bayyana ranakun Juma’a 7 ga watan Afrilu da kuma Litinin 10 ga wata a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan bikin Easter na wannan shakarar. Ministan cikin gida…

Kungiyar Likitici Musulmi Ta Duba Daurarru 1,000 Da Basu Magani Kyauta.

Daurarru sama da dubu daya ne dake zaune a gidajen gyaran hali na goron Dutse da Kurmawa a nan Kano suka amfana da ganin likitoci daban daban tare da ba…