• Sat. Apr 11th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • Jami’an Tsaro Sun Rufe Fadar Sarki Sanusi, Takaita Zirga-zirga

Jami’an Tsaro Sun Rufe Fadar Sarki Sanusi, Takaita Zirga-zirga

Jami’an ‘yan sanda dauke da manyan makamai sun rufe fadar mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, tare da Takaita Zirga-zirga a Fadar. Jami’an tsaron sun mamaye fadar ne tun…

Zamu Fito Da Sabbin Manufofin Kara Daga Darajar Karatun Alkur’ani — Shugaban Jami’ar KHAIRUN

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu KHAIRUN ta sha alwashin kara daukaka daraja da matsayi na ilimin alkurani mai girma ta hanyar koyarwa da bincike da kuma…

NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Jabun Maganin Malaria

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta yi gargaɗin cewa akwai jabun maganin malaria (Artemether + Lumefantrine 20/120) da yake yawo a kasuwa. NAFDAC ta bayyana…

Zamu Kayar Da Duk Dan Majalisar Da Ya Goyi Bayan Sauya Fasalin Harajin Tinubu — Falakin Shinkafi

Al’ummar arewacin Nigeriya na cigaba da Allah wadai da tsarin sauya fasalin harajin da shugaban Nigeriya Bola Ahmed Tinubu ya ke kokarin yi lamarin da ya sa ya rubutawa majalisar…

Gaskiya Ita ce Babbar Siffar Mumini — Barista Dan-almajiri

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Babbar siffar mumini ita ce ‘Gaskiya,’ don haka duk musulmi na kwarai yakamata ya guji furta karya a cikin kalamansa domin samun tsira a gobe…

Ku Tsara Iyali Dai-dai Yadda Zaku Iya Daukar Nauyinsu — Barista Dan-almajiri

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Daya daga cikin fitattun malaman Addinin Musulunci a jihar Kano dake Arewacin Nigeriya Barrista Habibu Dan-almajiri ya ja hankalin ma’aurata musamman Iyaye Maza da su…

Gwamnatin Kano ta Amince Da Biyan N71,000 Mafi Karancin Albashi

Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma’aikatanta. Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana…

Ban ji Dadin Rashin Wutar Lantarki a Arewacin Nigeriya Ba — Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana rashin jin daɗinsa kan rashin wutar lantar a mafi yawan jihohin Arewa. Kamar yadda ya rubuta a shafinsa na X,…

Zaben Kananan Hukumomi: Gwamnatin Kano Ta Sanya Dokar Takaita Zirga-zirga

Gwamnatin jihar Kano tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro sun sanar da Sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa a fadin jihar daga karfe 12:00 na daren Juma’a zuwa…

Maulidi: Nutsuwa Wajibi Ce Ga Musulmi a Lokacin Ambaton Manzon Allah — Ibrahim Khalil

An bayyana amana da nutsuwa a matsayin wasu daga cikin manyan abubuwan da suke tabbatar da ingancin taron Maulidi a fadin Duniya. Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano Malam Ibrahim…