Mun Kwashe Kaso 90 Cikin 100 Na Sharar Da Aka Jibge A Birnin Kano — Dan-zago
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Kwamitin karta kwana na kwashe sharar jihar Kano yace ya zuwa yanzu ya kwashe kimanin kaso casa’in (90) cikin (100) na sharar da aka jibge…
Dan Majalisa Ya Biya Kudin Jarabawar NECO ga Dalibai 100
DAGA: IBRAHIM AMINU RIMIN-KEBE, KANO Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomun Minjibir da Ungogo a majalisar wakilai ta kasa Alhaji Sani Adamu Wakili ya biya wa daliban kananan hukumomun…
Nan Da Sa’o’i 48 Za Mu Kammala Kwashe Sharar Kano — Dan Zago
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, Kano. Kwamitin da Gwamnatin jihar Kano ta kasa domin kwashe Tilin sharar da aka tara a gurare daban-daban a cikin kwaryar birnin Kano ya ce ya…
Zamu Yaki Dukkan Matsalolin Da Ke Damun Makarantun Addini a Yankin Mu — Sarkin Bichi
DAGA: ZAHARADEEN SALEH, KANO Mai martaba Sarkin Bichi a jihar Kano dake arewacin Nigeria Alhaji Nasiru Ado Bayero ya ce masarautar Bichi zata dauki dukkan matakan da suka da ce…
Kakani Na Suna Dori Sama Da Shekaru 250 — Sarkin Dorin Kano
Sarkin Dorin Kano Alhaji Uba Muhammad Kofar Na’isa ya ce Kakanin sa suna Sana’ar Da sarautar Dori sama da shekaru 250 da suka gabata kuma sunyi Nasara sakamakon yadda suke…
Janye Tallafin Man Fetir: Ku Kwantar Da hankalin Ku Abubuwa Za Su Daidaita — Mamuda Zangon Kabo
Kungiyar masu sana’ar magunguna ta jihar Kano dake malam kato ta yi kira ga alummar Najeriya, da su kwantar da hankulansu sakamakon tashin gwauran zabi da man fetur yayi saboda…
Dalilai 7 da Suka sa Kungiyoyin NLC da TUC Fasa Yajin Aiki
Kungiyoyar kwadago ta kasa NLC da takwarar ta Ma’aikatan Kamfanoni TUC sun dakatar da yajin aikin da suka yi niyyar farawa a gobe Laraba sakamakon cire tallafin man fetur da…
Hajjin 2023: Abba Dambatta Ya Siyar Da Sama Da Adadin Kujerun Da Aka Warewa Kano — Laminu Dan-Baffa
DAGA: IBRAHIM ABUBAKAR DISO Shugaban Hukumar Jindadin Alhazai ta jihar Kano Alhaji Laminu Rabi’u Dan-Baffa ya bayyana takaicin yadda tsohon Shugaban Hukumar ya Siyarwa Maniyata kujeru fiye da wadanda aka…
Bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama Ne Zai Kawo Karshen Masu Kwacen Waya a Kano — Kwamadan Kungiyar Mafarauta
Kungiyar tsaro ta Mafarauta ta kasa ta ce bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama a tabbatar da tsaron unguwanni da yankuna na kwaryar birnin Kano da Kewaye ne zai kawo karshen…
Mun Umarci Kananan Kamfanoni da Shugabannin Kasuwar Sharada Da Su Yashe Magudanar Ruwan Su — Aliyu Garo
Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano ta umurci shugabannin kananan masana’antu da na kasuwar Sharada da ke karamar hukumar Birnin Kano da Kewaye da su yashe magudanan ruwa gaba daya domin…