Koyar da Alku’rani Nauyi ne Malamai ke Sauke Wa Iyaye — Alaramma Sadisu
DAGA: MUKTAR YAHAYA SHEHU Shugaban makarantar Tahfizul Qur’an da ke Unguwar Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kumbotso Alaramma Muhammad Sadisu ya bayyana koyar da Alku’rani da malamai ke yi a…
K/H Gwale ta Dauki Malaman Makaranta 20 Aiki
DAGA: Ibrahim Abubakar Diso, Kano A kokarin ta na inganta harkokin ilimi da kuma koyo da koyarwa a yankin ta, majalisar Karamar hukumar Gwale da dauki Malaman makarantar firamare 20…
Hukumar Kidaya Ta Kama Mai Mata Sojan Gona, Yana Karbar Kudi a Hannun Jama’a.
Daga Rabiu Sanusi, Kano Hukumar kidaya ta kasa reshen jihar Kano ano ta nesanta kanta da bayanan dake yawo na karbar naira 5,000 dan tabbatar da sunan Wandanda za suyi…
Bawa NHFSS Damar Samar Da Tsaro a Lokacin Zabe Zai Kara Mana Karfin Gwiwa — Abdullahi Al-ameen
Hukumar tsaro ta Mafarauta ta kasa (NFSS)ta bayyana Jindadin ta kan yadda hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta amince a bawa kungiyar damar Bada gudun mowa domin…
Za Mu Tabbatar Da Kwashe Dukkan Sharar Kofar Wambai — Getso
Ma’aikatar Muhalli ta jihar Kano ta ce zata tabbatar da an Kwashe Dukkan Sharar da aka tara a Yankin Malafa da ke Unguwar Kofar Wambai cikin Karamar hukumar Birnin Kano…
Rasuwar Shema’u Ba Ta da Alakara da kin Karbar Tsohon Kudi — Tsanyawa
Gwamnatin jihar kano ta musanta zargin da wata kafar yada labarai ta yi cewa wata Mai dauke da juna biyu Shema’u Sani ta rasu a asibitin Koyarwa na Nassarawa saboda…
Mutanen Kano Na Murnar Kwashe Sharar Da Gwamnatin Kano Ta Yi
Al’ummar unguwar magashi da ke yankin karamar hukumar Gwale sun bayyana farin cikin su bisa yadda gwamnatin jihar Kano ta ke aikin kwashe tilin shara mai matukar yawa da ta…
Karancin Kudi ya sa JAMB Kara Wa’adin Rejista.
Sakamakon yadda Yan Nigeria suka shiga tasku na karancin Kudi da matsalar man Fetir, hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandire a Najeriya (JAMB) ta ƙara wa’adin rajistar jarrabawar…