DA DUMI-DUMI: Hukumar EFCC Ta Tsare Gudaji Kazaure
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin Nigeriya Zagon Kasa EFCC ta tsare tsohon Dan majalisar tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Roni, Gwiwa, Kazaure da Yankwashi Muhammad Gudaji Kazaure bayan…
Zakka, Hubusi, Wakafi Da Yadda Zamu Inganta Rayuwar Al’ummar Kano — Barista Dan Almajiri
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Hukumar Zakka da Hubusi ta jihar Kano ta gabatar da taron wayar da kan al’umma akan ayyukan da suka shafi hukumar da suka hadarda Zakka,…
Gobara Ta Kone Bangaren Shagon Yar Tiktok Rahama Sa’idu Da Aka Rushe A Kano
Gobara Ta Kone Bangaren Shagon Yar Tiktok din nan Rahama Sa’idu da aka rushe wanda a jiya Alhamis. Idan ba’a manta ba dai jiya Alhamis ne hukumar rayawa da tsara…
‘Za Mu Kashe Beraye A Kano Don Dakile Yaduwar Zazzabin Lassa’
A wani mataki na kare lafiyar al’umma don samun cigaba, gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta dauki matakin kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam domin dakile yaduwar…
Gwamnatin Kano Ta Haramta Yin Bahaya A Filin Bakin-titi a Na’ibawa
A yunkurin ta na ganin an tabbatar da yaki da yaduwar cututtuka da kuma tabbatar da tsaftar muhalli, gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yan lemo…
KANO: ‘Kwanakin Mu 33 Bamu Da Wutar Lantarki a Gwale’
Mazauna unguwar Lokon Makera a yankin karamar hukumar Gwale dake cikin kwaryar Birnin Kano sun koka kan yadda suke shafe sama da kwanaki 33 basa samun wutar Lantarki duk da…
Muna Allah-wadaran, Tir Da Hukuncin Kotun ECOWAS — Samarin Tijjaniyyar Nigeriya
A wani mataki na maida martani da kuma bayyana matsayin ta, kungiyar samarin Tijjaniyya ta Nigeriya ta yi Tir da Allah-wadai da hukuncin da kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen…
Gwamnan Kaduna Ya Kaddamar Da Shirin Sarrafa Kayan Amfanin Gona Irinsa Na Farko a Nigeriya
DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Uba Sani ya kaddamar da shirin sarrafa amfanin gona na musamman Irinsa na farko a Najeriya—Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ). Ana sa…
Ruwan Sama Mai Karfi Ya Rushe Gidajen Da Ba’asan Adadinsu Ba a Uromi Kwanaki Bayan Kisan Yan Arewacin Nigeriya
Wani ruwan sama mai karfi kamar da bakin kwarya yayi sanadin rushewar gidajen da ba’asan adadinsu ba a karamar hukumar Uromi Esan ta Arewa a jihar Edo. Rushewar gidajen na…
Zargin Karya Dokar Hawan Sallah: Rundunar Yan Sandan Kano Ta Gayyaci Sarki Sanusi
Rundunar yan sandan ta kasa ta gayyaci sarkin Kano Muhammadu Sanusi II bisa zargin karya dokar da ta saka na hana gudanar da hawan a lokutan bukukuwan karamar Sallah. A…