Truth and Objectivity
A wani mataki na bayyana gaskiyar lamari, babban daraktan shirin Mai martaba Prince Daniel wanda aka fi sani da ABOKI ya musanta cewa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta…
DAGA: ASHIRU GIDAN TUDU, KANO A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu da masu karamin karfi, kungiyar Salanta A Yau dake yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye,…
Wani matashi Shu’aibu Haruna dan asalin yankin Kiru da Bebeji ya bayyana takaicin yadda mutumin da bai temaki kowa ba, ake zarginsa da nema Kujerar Sanatan Kano ta Kudu, yana…
A kokarinsu na cigaba da bunkasa harkokin addinin musulunci a fadin Nigeriya, hukumar Shari’ah ta jihar Kano haɗin guiwa da kungiyar Musulmi matasa da Duniya wato “World Assembly of Muslim…
Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin a Binciki musamman da ya janyo fasa gidan Ajiya da gyaran Hali na Koton Karfe dake Jihar Neja. Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya yi…
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da Umar Namadi na Jigawa na cikin mayan mutanen da suka Halarci Jana’izar Hajiya Safara’u Umaru Baribari, mahaifiyar gwamnan Jihar Katsina Dikko Umar…
Shugaban jam’iyar SDP na kasa reshen jihar Kano ya ce matemakin shugaban majalisar Dattawa ta kasa Barau I. Jibrin baya Mutunta Jam’iyarsa ta APC shi yasa yake karya ka’idojin ta…
Wata gagarumar Gobara da ta tashi a kasuwar Yan Gwan-gwan dake yankin unguwar zangon-Dakata cikin yankin karamar hukumar Nassarawa a Kano ta yi sanadin Kone kusan dukkan Kasuwar. Gobarar wacce…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump da takwaransa na Rasha Vladimir Putin suna tattaunawa game da yakin Ukraine. Babu dai tabbacin abun da suka tattauna a kai har zuwa lokacin hada…
Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya ce kasarsa ta yanke duk wata huldar Diflomasiyya da kasuwanci da kasar Belgium ba tare da Bata lokaci ba. Paul Kagame ya zargi Belgium…