Truth and Objectivity
A wani mataki na maida martani da kuma bayyana matsayin ta, kungiyar samarin Tijjaniyya ta Nigeriya ta yi Tir da Allah-wadai da hukuncin da kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen…
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce kasarsa zata sake kara harajin ga dukkan kayan da ake shiga da su daga kasar China da kaso 125. Karin na zuwa ne…
DAGA: ABDULLAHI ALHASSAN, KADUNA Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Uba Sani ya kaddamar da shirin sarrafa amfanin gona na musamman Irinsa na farko a Najeriya—Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ). Ana sa…
Wani ruwan sama mai karfi kamar da bakin kwarya yayi sanadin rushewar gidajen da ba’asan adadinsu ba a karamar hukumar Uromi Esan ta Arewa a jihar Edo. Rushewar gidajen na…
Rundunar yan sandan ta kasa ta gayyaci sarkin Kano Muhammadu Sanusi II bisa zargin karya dokar da ta saka na hana gudanar da hawan a lokutan bukukuwan karamar Sallah. A…
DAGA: NASIRU WAZIRI, BAUCHI Dubban Mutane ne suka Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Idris Dutsen Tanshi wanda Allah yayi wa rasuwa a daren jiya Alhamis. An gudanar da Jana’izar ne a…
Sanannen malamin addinin musulunci a Nigeriya Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi ya rasu. Shaik Ibrahim Disina, daya daga cikin manyan malamai a Nigeriya kuma darakta janar na gidan talabijin na…
Allah ya yiwa Galadiman Kano Alhaji Abbas Sanusi Bayero rasuwa. Daya daga cikin Iyalansa ne ya shaidawa DW Hausa cewa nan gaba kadan za’a sanar da lokacin jana’izarsa. Alhaji Abbas…
Shahararren ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takara mataimakin gwamnan jahar Kano a jam’iyyar APC Alhaji Murtala ya sule Garo ya taya daukacin al’ummar Musulmi murna bikin sallah karama. Hakazalika, Alhaji…
Kungiyar ma’aikatan Radiyo da Talabijin da Dakunan Wasannin kwaikwayo (RATTAWU) ta kasa ta bukaci gwamnatin Jihar Kano da ta tallafa domin samar mata ofis na Din-Din-Din don cigaban ‘ya’yan ta.…